Sunday 8 August 2021

YAR AGADEZ PAGE 43

 YAR AGADEZ

 

 

              {Page 43)



To read all my books click the link below👇🏻

Maryamsbello.blogspot.com





Biji biji take gani kafin a hankali ta bude idanunta, dakin duhu babu abinda ke ciki yafi kama ta kango don dai an shafe siminti, daure take gam bisa wata kujerar karfe wacce da alama tare aka gina ta da gurin don ko motsi daya bata iya yi bisa, dakin take bi da kallo kafin ta fara recalling abinda ya faru da ita, a rude ta fara kokarin magana taji ta kasa saboda an sa seal tape an daure mata bakin nata, wani irin tsoro ne taji ya mamayeta take ta fara kokarin moving daga inda take amma ina ba karamin dauri akayi mata ba, don dole ta hakura ta natsu gabanta na dukan uku uku, shiru tayi tafi minti sha biyar kafin taji an banko kofa da karfi, a hankali yake shigowa ciki fuskarsa sanye da mask baki, wandon jikinsa irin mai kusoshin nan ne sunyi zara zara sun jeru tun daga saman wandon har kasa, boot ya sanya shima black, hannunsa dauke da katuwar bindiga wasu maza majiya karfi sun kai uku suna take masa baya, suma ganinsu kadai ya isa yasa yan hanjinka su kada, tsayawa fada maku yadda Khadija ta tsorata bata baki ne har wata kyarma takeyi, yana zuwa daidai ita ya wani dora mata kafa bisa hannun kejerar da karfi ya sunkuyo yana binta da kallo, ihu takeyi ta cikin makoshi tana so tayi magana, a hankali ya zare mask din nasa nan take ta gane Alhaji Hamza ne ashe, wani irin girgiza tayi ta fara kyarma take ya kece da wata irin dariya yasa bindigar hannunsa yana shafa mata fuskarta da ita, "Khadija welcome to my life, tunda kika kawo kanki tou fa bakida mafita sai na gama abinda naga dama dake sannan zan kasheki! Hahahahah!" Ya kace da dariya, kuka ta fashe dashi take ya ba guards dinshi order akan su fita su bashi privacy, take duk suka fita suka kullo kofar, babu abinda takeyi sai kuka hannu yasa ya cire seal tape din da karfi ta saki kara cike da azaba, a hankali ya jinginar da bindigar tasa ya shiga kwance ta saida ya kwance tas amma banda hannunta dama shima akwai wani daurin daban akansa, hannu yasa ya damko mata hannu ta fasa ihu tare da kara sautin kukanta, tirje tirje ta fara yi cike da tashin hankali tace, "Don Allah ka kyaleni wai me nayi maka? I beg you in the name of Allah!" Fizgo ta yayi ta kusan fado masa numfashinsu na bugun juna, ta fara tirjewa tana faman dukewa kasa kuka take tana rokonsa akan kar ya mata komai ya rabu da ita, "Why are you behaving like a small child? Kar ki sake man tirje tirjen nan in ba haka ba sai na balla ki!" Kallonsa take da jajayen idanunta, "Baka isa kayi man komai ba sai na maka ihu! ashe haka kake? Mugu azzalumi macuci!" Hannunta ya damko yasoka akaifarsa ciki wani irin azaba taji yana ratsata, kuka ta fashe dashi gashi hannunta daure ballantana ta cire masa hannun nasa daga cakarta da yakeyi! Nan ya fara kokarin dagata tsaye tana tirjewa, nan suka fara yar kokowa ta dauka tayi nasara saida taji wani irin gigitaccen mari ya ratsa kuncinta, tsit tayi cike da shock marin na ratsata, kasa koda motsi tayi tana kura ma wuri daya ido, "Tashi!" Ya fada a fusace! Kin tashi tayi tuni hawaye sun wanke mata fuska har bata ganin gabanta, bata gama warkewa daga marin da yayi mata ba taji ya sake kai mata naushi har sau biyu a ciki, ihu tayi cike da azaba ta zube kasa, bata ankara ba ta sake jin wani naushin wanda yafi na farko don dole ta fara rolling kasa, "Ba'a ketare maganata! Duk abinda nace ayi dole a bishi ko ana so ko ba'a so!" Ya fada yana zaune dan nesa da ita ya dora kafa daya kan daya, "For the last time ki tashi! Banaso in sake maki magana!" Still tayi batada niyyar tashi don zuwa yanzu kwalwarta ta daina aiki. Ba zato ba tsammani sai ji tayi yana zaneta da belt, dukanta yake kamar Allah ya aikosa, jikinta ji take kamar ruwan zafi ne ake yayyafa mata a jiki wani irin radadi ne ke ratsata. Saida ya gaji don kansa sannan yawani damko mata gashinta da karfi ya dinga janta a kasan, wata katifa ce ke jingine a dakin ya sauko ta kasa take taji k'ura har cikin bakinta, cillata yayi bisa katifar da karfi dariyarsa taji wata irin dariya yakeyi, kamar a mafarki taji yana jan rigarta yana cigaba da dariyar mugunta, saida ya gama cire mata kayanta tas sannan ya shiga cire nasa, Khadija ta rintse idanunta tana kuka kamar ranta zai fita ga batada hannu balle tayi fighting back, nauyinsa taji bisa ita batasan lokacin da tasaki ihu ba cike da azaba tunda take bata taba experiencing pain irin na yau ba, sai da ya gama da ita sannan ya sauka a kanta yana wani irin dariyar jin dadi, "Hmm so you're a virgin I like that!" Idanunta rufe suke gam har ya bar dakin ya fita ya rufe da key, yana fita ta fasa wani irin ihu sannan tasa kuka kamar an aiko ta, jikinta gaba daya ciwo yakeyi banda ciwukan da yaji mata a wurare daban daban na jikinta, a hankali take kallon kasanta yadda jini yake jalala yana bin cinyarta ga shi ji take kamar wuta ce ake cinna mata a wurin, jikinta ta dinga ja cike da azaba har ta sauko daga kan katifar, tafi minti talatin a wurin zaune dirshen zuwa yanzu kukan ma yaki zuwa. Haka tayi zaune shiru tun tana ganin haske ta wata yar window guda daya dake dakin itama wata yar karama ce ko kan mutum bai shiga ciki har ta fara ganin duhu, tashi tayi ta sanya kayanta ko alamar bathroom bata gani ba balle ta shiga, kofar kuwa ta murda yafi a kirga taga ko zata bude amma ko motsi batayi, dole ta hakura ta koma kan katifar ta raku6e kamar mai jin sanyi ga wani irin tsoro dake shigarta, babu alamun motsi ko da na tsuntsu ne. Haka tayi kwana uku cikin dakinnan bata ji alamun shi ba, ga yunwa ta addabe ta ga kishirya ga fitsari, ga rashin sallah gaba daya a takure take, babu abinda ke cikin zuciyarta sai dana sani itama meya kaita daga haduwa da mutum sau daya ki biyo shi ba tare da kinsan ko waye ba!? Kwananta hudu tana zaune da daddare taji alamunshi a tsorace ta takure wuri daya zuciyarta na bugawa kamar zata hudu kirjinta, aikuwa shine don wata irin banko kofar yayi garam sannan ya maida yasa key ya dora key din can sama inda bata kaiwa, ita dai tana nan zaune har ya karaso ciki, gefenta ya zauna gab da ita yana binta da kallo, a tsorace ta matsa baya ya kuma matsowa ta matsa ya matso, da sauri ta tashi tsaye aikuwa yasa hannu ya damko mata gashin kanta wani irin gigitaccen ihu tasa sannan ta fashe da kuka sosai, da sauri ta zube a gurin tana jin zafin na ziyartar cikin kanta, "Get up!" Yamata umarni, kokarin mikar da ita yake amma tuni ta tashi da sauri har kyarma takeyi, hawaye ke kwarara daga idanunta har bata gani sosai tsabar yadda hawayen ke zuba, "Let's go to bed now!" Ta dake taki tafiya wani gogitaccen mari ya sakar mata mai razanarwa wani ihu ta kurma ba zato taji ya halbo ta ta fada kan katifar tim! Kayanta yake kokarin cirewa amma gam ta hana saboda dama ta samu ta kwance hannunta shi kuma bai ma lura ta kwance ba, zafin shigar dorina taji a jikinta dan dole ta kyaleshi ya gama dukanta sannan ya shiga zare mata kayan jikinta, sai da ya cire su tas sannan ya sake hawa kanta ya kara raping dinta a karo na biyu, ihu, kuka, yakushi, duka babu abinda batayi masa ba amma ina ko saurarenta baiyi ba saida ya gama abinda yayi niyya sannan ya sauka a kanta ya koma can gefe ya zauna yana maida numfashi. Ita kuwa nan tayi kwance ta kasa koda motsa yatsanta ne. Wata irin dariyar mugunta yake saki sannan ya mike ya fara sa wandonsa, "Kwadayi mabudin wahala! Kinga zuciyar nan tawa is as cold as stone, duk lokacin dana ga mace ta kwanta man a rai sai na cimma burina da ita sannan in kyaleta, in ma ta kama nayi dating dinta zanyi as long as na gama biyan bukatata shikenan! Am also a kidnapper idan nayi kidnapping mace I have to satisfy myself kafin in nemi ransom! Ya kikaga kalar nawa salon very wise ko? Bana kidnapping kamar yadda kowa yake nasa! Don haka yanzu ina so ki sa min lambar wani naki inaso zanyi magana dashi!" Da sauri ta tashi zaune fuskarta cike da tsoro da kuma shock, girgiza kai takeyi hawaye na bin kuncinta, "No please mahaifiyata batada wani kudi wallahi, she lost her husband batada wasu kudi da zaku bukata daga wurinta, don Allah kar ku kirata ku daga mata hankali I beg you, ni duk kuyi min abinda kukeso amma kar ku kirata please!" A hankali ya isa inda take sannan ya bude wayar tasa yace "Bani number din before I do something bad to you!" Ba karamin tsoronshi take ba, sheyasa ta karbi wayar hawaye na bin kuncinta tasa number din, karba yayi yana mata murmushi, "Good girl!" Ya fada yana shafa mata fuska da sauri ta kauda fuskarta gefe tana share hawaye, zamansa ya gyara sannan yayi dialing number, Mummy na zaune tsakiyar parlor babu abinda takeyi sai kuka, saboda dama tayi jiran Khadijo tazo weekend batazo ba, tana ta kiran number ta shiru bata dauka karshe ma tajita a kashe, tou shine fa hankalinta ya tashi taje har hostel din nasu a rikice nan Sakinah ke ce mata ay yau kwana uku kenan tunda ta fita da yamma bata dawo ba, ta dauka ma ko gida ta tafi, nan fa hankalinta ya tashi ta kira Yasir da Ashraf suma hankali tashi duk suka taho da matayensu. Duk inda suke sa ran zataje babu inda ba'a je ba amma ba'a ganta ba, har sun sanar ma yan sanda suma sunyi iya yinsu har yanzu shiru. Zarah ce da matar Yasir ke gefenta suna faman lallashinta dan wani irin kuka takeyi bana wasa ba, Yasir da Ashraf kuwa dama tun safe suka fita nemanta har suka dawo shiru suma suna zaune ne kowa ya rafka tagumi. Wayarta ce ta soma ringing, kamar tana jira ta dauka dayan bangaren akace, "Dawa nake magana?" Mummy tayi shiru gabanta na faduwa, can dai tayi karfin halin cewa, "Kana magana da Hajiya Hussaina ne, wanene?" Yace "Look Hussaina, bawani dogon zance ya sa na kiraki ba, yarki tana hannunmu kuma ki saurareni da kyau da kunnen basira, kudi zaki kawo idan har kina son yarki ta ku6uta daga hannunmu, muna bukatar kudin nan da kwana biyu idan har baku kawo ba tou ina mai tabbatar maki da cewar keda ganin yarki kuma sai dai ku jone a lahira! Sannan magana ta gaba bana so ki kai maganar nan ga yan sanda in ba haka ba wani munmunan mataki zan dauka akan yarki kin fahimta?" Mummy da tunda suka fara magana ta zama shocked ganin haka yasa Yasir da Ashraf suka taso da sauri suna tambayar lafiya? Wani abu ta hadiye mai karfi sannan tayi karfin halin cewa, "Tou naji nawa kuke bukata?" Ya kece da dariya sannan yace "Million talatin zaku kawo! Kuma na fada maku nan da kwana biyu zaku hado kudinnan in ba haka ba, zan aikata diyarki lahira!" Cikin kuka tace "Haba bawan Allah ina zamu samu wannan uban kudin? Ku taimaka ku rage? Don Allah!" Yace "Babu batun ragewa haka zaku kawo mana su cif! Sannan idan kun hada kudin kar ku kiramu don mu ba'a kiranmu mu zamu kiraku amma kina iya rubuto mana message! Kin fahimta?" Kuka ta fashe dashi tace "Ka taimaka ka bani yarinyar inyi magana da ita!" Yace "Sai kun fara hada kudin koda zan iya baki yarinyar kiyi magana da ita! Yanzu dai ki tashi kiyi abinda ke gabanki idan kina son yarki ta dawo hannunki da rai!" Kit ya kashe wayar! Wayar na hannun Mummy sagale ta kura ma wuri daya ido hawaye na wanke mata fuska, Yasir ya karbi wayar yaji sun kashe, jijjigata sukeyi sai a lokacin ta fada kan Zarah ta saki kuka mai ban tausayi, "Sun sace Khadija! And they're demanding a ransom of 30 million naira! Ina mukaga gansu? Innalillahi wa inna ilahir rajioon! Na shiga uku diyar mutane a hannun mugaye! Wayyo Allah na! Yasir ina muka gansu?" Cike da tausayawa Ashraf yace "Karki damu Mummy babu abinda zai gagara, yanzu zan tashi inje gida wurin Abba nasan zai bada itama cousin dita matar sarki ce zata bada InshaAllah karku damu babu abinda zai samu Khadija InshaAllah!" Kallonsa tayi tace "Tou Allah yayi maka albarka nagode!" Tashi yayi Zarah tabisa da sauri itama kukan take, a waje tayi hugging dinsa, "Zan dawo da complete kudin I promise you." Shigewa tayi cikin jikinsa tana kara fashewa da kuka sannan tace "Thank you Ashraf you're the best." Kissing din kanta yayi cike da so yace "You deserve it princess, I love you."

------

A hankali ta bude idanunta, take ta ganta kwance ya kuma daure mata hannu da baki, kanta ne ya sara mata, ta dinga kokarin kwace kanta take daga daurin amma ta kasa, magana takeson yi ba hali nan taji karar key daga waje Alhaji Hamza ne ya shigo cikin shigar bakaken kaya kamar kullum, guard dinshi ya aje mashi kujera kusa da ita yana mata murmushin mugunta. "Good morning honey pie... how are you?”  Kallonshi tayi cike da tsana kamar ta rufe shi da duka. Ya kyalkyale da dariya yana shafa gefen fuskarta, bakinshi yakai daidai saitin kunnenta yana mata magana cikin rada rada.  “I hope you're enjoying your stay with me Khadija, Ina jin dadin kasancewa dake!" Magana take sonyi cikin tsawa ta kasa.  “Relax Khadija, don’t be scared” yace yana shafa kanta, da karfi ta matsar da kanta tare da runtse ido tana jin tsanarsa na ratsa. Gashin kanta ya damqo da karfi, sannan ya yakice kyallen bakinta ya shiga kissing dinta kamar zai 6alla mata baki, cizo tasa masa da sauri ya matsa yana sosa wurin, bata tsaya nan ba ta watsa masa miyau a fuska, tana kallonsa cikin ido cike da tsana.  “How dare you!? I will teach you a lesson right now!”  Kallon guard din yayi dake tsaye ya masa signal da ido, fita kawai guarda din yayi ba’a jima ba ya dawo da bokiti hannunsa, dire bokitin yayi kasa take Khadija taga duk kankaru ne ke ciki manya manya. Alhaji Hamza ya duka ya debo ruwan sanyin nan ya daga daidai saitinta ya shiga kwara mata shi, kyarma ta farayi tana ihu, haka ya dinga zuba mata ruwan in banda ihu da kyarma babu abinda Khadija keyi, kusan rabin bokitin ya watsa mata sannan ya dakata, yana kallon yadda take shivering, bakinta ya matse da hannunshi sannan ya take mata kafarta da karfin bala'i. Wani irin ihu tasa kamar zata fasa dakin da kara, take ya toshe kunnensa da sauri. Kuka takeyi cikin azabar ciwo tace "You're the most wicked man ever lived! Wallahi ka guji haduwarka da Allah azzalumi!" Ya kyalkyale da dariyar mugunta, "No problem honey pie, zaki iya kirana da ko wane irin suna I don't care, as long kina tare dani banida problem darling!" Shafa mata kumatu yakeyi, sannan kuma ya faske ta da wani irin wawan mari. Marinta ya shiga yi hagu da dama amma ta dake ko gezau tana kallonshi ko motsi batayi ba, zuwa yanzu ta saba da marinsa,  sai daya gaji dan kansa ya bari, sannan ya kyalkyale da dariya, "Uwar kwadayi ke nan kinga me kudi kin biyosa ko? Don't worry you'll learn your lesson very soon!" Yana gama fadan haka ya tashi ya fita daga dakin ya banko kofar sannan yasa key ta waje, kuka ta fashe dashi kamar ranta zai fita, kuka take bil hakki kamar naman jikinta ne ake yanka.... 

A 6angaren su Mummy kuwa kokarin hada kudin sukeyi Hoodah da Sultan sun bada million goma Abba ya bada million goma saura million goma, nan suka sake kira ba irin rokon da basuyi masa da kyar da ji6in goshi ya yarda su bada, nan ya fada masu inda zasu kai kudin, can kuwa Hoodah tayi shirinta tsab ta hada sojojinta da yan sanda inda ta hada plan sosai yadda za'a cafke sa. Bangaren su Mummy ma ta kafe tace gaba daya zasu tafi, shiri sukayii tsab inda Hoodah ta bukaci address itama ta taho da nata mukarraban. 

Khadija na kwance duk ta wahala jikinta duk bruises ne wato tabunan ciwo, banda fuskarta duk ta kumbura babu inda baya mata ciwo, kafin Alhaji Hamza ya banko kofar da karfi ya shigo, "Yau za'a daukeki, koda wasa karki sake ki fada masu I have raped you!" Da kyar ta bude baki tayi magana "Na'am ban gane me kace ba?" Matsowa yayi dab da ita yace "Am saying this for the last time! Kar ki kuskura ki fada masu raping dinki nayi!" Da kyar take bude idanunta "Har yanzu ban...." wani irin gigitaccen mari ya kai mata, tuni idanunta sun cika da hawaye nan ta fara shesheka, "Na dai fada maki idan kika sake kika fada sai na sake kidnapping dinki and kill your mother!" Batasan lokacin data ce masa "This time you have got the wrong person sir! I won't let your filthy fingers touch my Mummy!" Wani irin wawan dariya ya sheke da ita, nan ya shako wuyanta ya daga ta sama ya dinga juyi da ita kawai ya tilla ta kasa nan kanta ya bigi kasan simintin dakin, ihu ta saki cike da azaba nan jini ya fara bubulowa ta kanta, bai tsaya nan ba yasa kafarsa ya kai mata halbi a ciki ihu tayi cike da azaba da dafe cikin nata nan ya cigaba da halbinta yanna naushinta kamar ya samu ball, har sai da taji idanunta na neman rufewa, shi kuwa bai ankara ba ashe yan sanda ne zagaye da building din bai ankara ba sai ji yayi an banko kofar da jiniyar yan sanda da sojoji, Mummy ce gaba tsaye tayi tana kallon Khadija dake yashe kasa, da gudu ta shigo tana zuwa ta duka daidai inda Khadija take su kuwa suka cafke Alhaji Hamza da bukarrabansa, Mummy ce ta dago tana kallonsa take gabanta ya fadi ta mike jikinta na bari tana nunashi da yatsa tana kallon Khadija wadda jini ke bin kafarta da kanta, hannu tasa ta toshe bakinta hawaye na wanke mata fuska tace "Hamza?!" Shima juyowa yayi cike da shock yana kallon Mummy baki saki, Mummy ta silale inda Khadije ke kokarin suma idanunta na rufewa, tace "Hamza you raped your daughter! Khadija is your daughter innalillah wa inna ilahir rajioon!" Khadija na jin haka ta fasa wani irin gigitaccen ihu nan take ta suma sai kuma su Yasir sukayi kanta!

No comments: