Saturday 15 June 2019

FAWZAN KO ADEEL PAGE 113 [END]

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’



   Written by MSB✍🏻
 Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•    


πŸ‘„πŸ’‹



    Page 113



    ******11 months later!




    “If you’re done with that shirme Samha, ina jin yunwa” Zaune take bisa table a cikin dakinta, diary book dinta yana gabanta tana ta faman rubutu da biro a hannunta. “Ba shirme bane! It’s a story about me, my life, I want Junior and Alinah to know about us idan suka girma” tace tana rufe diary din tare da dora pen din sama ta aje.  Fawzan rolled his eyes  “They’ll know, zamu fada musu da kanmu” Yace yana tsayawa daidai saitin Samha tare da dora tafukan hannayensa duka biyun bisa table gamida rankwafowa kadan. Tayi ajiyar zuciya “I know, but I want them to read it in details they’ll understand better, koda mun mutu at least they’ll read it” Fawzan yayi dariya “Ko tsufa bamuyi ba you are talking about death?” Goshinsa ya murza ya zauna gefenta gamida kamo hannayenta cikin nashi. Zaunar da ita yayi kan cinyarsa yana shafa gashinta a hankali, kallonshi Samha keyi tana shafa sajensa “You don’t have to be old to die young man, keep that in mind” Gwiwar hannunsa ya dora bisa kafadunta  “I hate it when you make sense” “Well one of us has to!” “Alright da zance wani abu, but am really hungry so let’s goo now” Gyada kai tayi ta mike shima ya mike ya kamo hannunta suka soma tafiya kitchen. Gidansu na nan yadda yake except for pictures din twins wanda tun sadda aka haife su step by step duk an lika a gidan, and now next month zasuyi one year, Fawzan tunda aka haifesu ya siyo professional camera duka wata rayuwan family dinsa tana cikin camera din yana dauka yana bayani, yace idan twins suka girma zai nuna masu. He had everything on the tape, step by step, first solid food, first word and more, well Alinah’s first words were Paapi and so was Junior, I think is because Fawzan ya fi spending time with them than her, she’s very busy with school life, and Yasmin’s wedding da akayi last 3 months, but everything is over now she just graduated last month. Suna shiga kitchen din suka ji kanshin hot chicken noodles, yau Fawzan yana jin kirki so he decided to cook. Can karshen kitchen din is Alinah and Junior’s small table and two chairs. “Ohh myy God! Me kakeyi haka?” Ta tambayi Junior wanda ke wasa da spoon sai bugashi yakeyi bisa table din ga abincinsu a gefe. Ya nade nappy around his neck haka ma Alinah wadda ke kokowa kan abincinta da Junior ke so yaci, hannu take sawa cikin soup din tana dukowa da daya daya tana kaiwa baki. Alinah tana son abinci bata wasa da cikinta, sheyasa tafi Junior kumari da dan kauri, duk rigimar da takeyi da kuka da taga plate zata yi shiru. “Why aren’t you eating?” Fawzan ya durkusa daidai saitin Junior yana kissing kumatunsa. Shiru yayi sannan ya kalli Alinah dake ta cin abincinta yace “Food, Ayinah bad!” “Don’t call your sister bad Junior, and of course she wants you to eat, right Alinah darling?” Samha tace tana durkusawa daidai saitin Alinah tana shafa cikinta. Girgiza kai tayi “No!” Ta dauko kafar kaza tana nuna masa tana ci. Napkin dinta da kayanta sunyi jagab da soup, haka ma gashinta da rabin face dinta. “He’s your brother you’re supposed to share ok honey?” Fawzan said softly kissing her forehead  Ture shi tayi ta cigaba da cin abincinta, Samha ta sauke ajiyar zuciya sannan ta mike  “Junior bari nasa maka naka in a different bowl” Kitchen cabinets ta bude tana dauko bowl... we forgot to add Alinah was a drama queen, her words apart from Paapi is no! Komai no koda yes ne.  Zubawa tayi Junior yace “Mami abiccci!” Murmushi tayi taje ta aje masa “Here baby say Bismillah before eating ok sweetheart?” Ya gyada kai yana murmushi. Kitchen din ta shiga kimtsawa “Mami!” Alinah’s tiny voice called out “Yes?” “Kizo” mamakin yadda akayi ta iya magana haka da wuri kawai takeyi, even though some words are hard to understand but she speaks them anyway. Goshinta ta murza tana sakin ajiyar zuciya sannan ta tafi wurinta, ware ido tayi ta bude baki “Me kikayi haka Alinah!?” Tace tana runtse idanu, Fawzan na gefenta yana mata wasa tana dariya, kamarsu daya sak kawai dai sun dauko hasken Samha. Alinah ta cire kayanta ta tura cikin soup din,  kasan kitchen din duk ya bacci da soup.  “Clap for yourselves guys! Kunyi kokari, nice way of making Mami happy” Tace tana tana jawo hannunsu,  Dauko daya tayi ta dora a kugunta ta wuce dakinsu inda akayi masu decorating da pink and blue kowa da side dinsa. Dole sai da ta sake yi masu wanka ta shirya su cikin pink and blue overall. “Mami?” “Uhm?” “I yurv you” Junior yace yana hugging dinta  “Awwwnn, I love you more” Alinah tayi pinching Samha  “Sholly, I yurv you” She nuzzled her nose in hers before dropping both of them down and tucked them in, tana nan har sai dasukayi bacci then kissing them gently and switch off the lights, then back to Fawzan....  



******



“Shatu help me with my phone please” Aliyah tace trying to adjust herself on the wheelchair  “Ko kin gaji da zaman ne? Zaki kwanta?” “Nah am okay, I cannot keep laying down, miko mun wayana let me call Samha and asked her when za’ayi birthday din twins dina” “Kodai you want to hear the twins voice?” Aliyah tasa dariya “Ok you got me”  “Hello Samha ya kike? Ya babies dina?” “Aliyah! Lafiya lau Alhamdulillah, ya karfin jiki?” “Alhamdulillah, Where’r my darlings sa mun su a Speaker” tace tana murmushi  Tiny voices dinsu taji  “Oh my babies, I missed you so so much, I will come later” “Alright Aliyah take care” “Bye Samha” She smiled again keeping her phone on the bedside drawer. “Aliyah kina son twins dinnan sosai” “Why won’t I Shatu? They’re like my children ina jinsu can cikin raina wallahi” Shatu tayi murmushi tana kamo hannunta “Allah ya barku tare” “Ameen, taimaka mun da magani na please Shatu” “Alright madam” Sukayi murmushi a tare.   ********   Its true when they say duk abinda ka shuka shi zaka girba, Shatu tana rokon mutuwa ta dauke ta amma shiru, idan ciwo ya motsa ji take kamar zata mutu, amma wani lokaci kuma kamar ba abinda ke damunta, anyi admitting nata hospital last week, Samha and the rest suna kokarin zuwa su ganta. Tsaye take a kitchen tana baking ma twins birthday cake dinsu, ta leka ta window hango Fawzan da twins tayi a garden suna wasa bata san sadda tayi murmushi ba, kwance yake flat kasa inda twins din suna haye sa suna wasa, sai zagaye shi suna kyalkyatar dariya, daga karshe suka fada kansa yayi hugging dinsu tight kissing them with love.  What more could she asked for? Sai data gama ta fiddo oven sannan ta zuba ma Fawzan donut a dan plate da fresh orange juice ta hada gaba daya kan tray, ta bisu garden din itama. “Ya nake ganin only two donuts you mean daga ni sai ke zamuci? What of my babies?” Tayi murmushi tana dora kanta bisa cikinsa bayan ta kwanta flat itama. “You know what baby? The most important thing a father can do is to love their mother” “Oh wow! My donuts have started their magic kenan?” “And my love for you something else” Ta saki murmushi  “I think I should be baking donuts more often” Zaune ya tashi yana cigaba da cin donuts dinsa shiru yayi har sai da ya kai wani bite din. “Baby you know when two people share a very strong and special bond, ko sama da kasa zata hade bazasu ta6a rabuwa ba, look at us now no matter what We’ve been true we’re still together happy, Samha you’re the best thing that ever happen to me, I love you to the moon round the back, and I wish every man can get a wife like you you’re rare” “Awwwwwwn! Habiby” Samha tayi murmushin jin dadi tana kallonshi with so much love. “If I tell you how much I love you, we’re not ever gonna leave this place” “I know Habibty, I love you even more” Twins ne suka rugo da gudu suka haye su Fawzan yace “Group hug” Hugging juna sukayi gaba daya Fawzan yace “I love you all” Samha tayi murmushi  “I love you more” “We wurv you too!” Samha da Fawzan suka sa dariya kissing both the twins, and they lived happily ever afterrrrrr...... πŸ’ƒπŸ»          


πŸŽ‰πŸŽ‰πŸŽ‰πŸŽ‰πŸŽ‰πŸŽ‰πŸŽ‰πŸŽ‰πŸŽ‰πŸŽ‰

The End ✅    

Assalamu Alaikum dearest readers! Thank you so so so so much! πŸ’•  Thank you for sticking with us through our journey from the beginning to the end! We felt sad sometimes or happy, we sometimes feel like we’re writing rubbish. But what encourage us the most is your lovely comments, sometimes you don’t comment at all We felt sad but sometimes you do and your comments encourage us to the finishing line! Your comments they meant everything...   But you supported us and with that we’re very grateful! 😘 jazakallah khairan may Allah (SWA) reward you all.  Thanks once again to each and every reader! ❤️  

Alright let’s have some fun one last time 1) Who is your favourite character?  2) who do you hate the most? 3) Your favourite scene? 4) Which scene you hate the most? 5) Which chapter you can read over and over again without getting bored? 6) Between Samha and Fawzan who do you love the most? (You choose only one) πŸ˜‰  7) Between Aliyah and Haidar who do you hate the most? (you choose only one too!) 8)Who is the most annoying character? 9) The funny one? 10) On a scale of 0-10 rate this story!  

Alright byee is nice to meet you all! πŸ’–

FAWZAN KO ADEEL PAGE 112

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’





 Written by MSB✍🏻
Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•    



πŸ‘„πŸ’‹



  Dedicated to Maryam Sayaya mun baki wannan page din kyauta kiyi yadda kikeso dashi. ❤️  




 Page 112  




“Ki tuba kafin lokaci ya kure miki”  Aliyah always hear a voice telling her this indai ta rufe idanunta koda idanunta biyu haka takeji, duk ta rikice amma ta iya ta roki gafarar Samha abin ya gagara saboda shegen taurin kan tsiya, a yanzu Shatu ke zama da ita da dare tana hanata yin kururuwa but no matter what sai tayi.   “Ki tuba kafin lokaci ya kure miki” Aliyah tace ma Shatu tana mai fashewa da kuka. “Kullum haka nakeji indai na kwanta sai an fada mun haka” wani kukan ta kara sawa “It’s ok Aliyah ki tabbatar kinyi addu’a kafin ki kwanta” “You think I don’t?” “Nasan kinayi and hakan na taimaka miki sosai, just try and get some sleep” Ajiyar zuciya Aliyah ta sauke sannu a hankali ta rufe idonta bayan ta tofa addu’oi marar adadi, as soon as she close her eyes take mafarkin data saba yi ya kuma dawowa har ta fara ganin zombies din suna nufo ta.  She realized that is better ta zauna idonta biyu don muddin ta rufe idonta sai ta gani, Shatu ta ta6a dake bacci gefenta. “Shatu meyasa Samha ta daina kirana don tambayar lafiyata?” Ohh kin damu da ita kenan? Shatu tace a cikin zuciyarta kafin ta bata amsa “Of course tana kiranki kema shaida ce akan hakan” “Shatu ina bukatar ganin Samha” “Toh tana gidansu tana jego ne fa” “Ki taimaka mun Shatu naganta, ki taimake ni” tasa kuka “Zanje gobe gidansu Samha din, Insha Allah” “Nagode Shatu.... thank you” “Yes its high time you free yourself Aliyah” Shatu tace tana murmushi  “Insha Allah”  “Kisani Allah ne yake sonki da rahama Aliyah tunda har yake nuna maki a mafarki, just know that you are lucky” Aliyah ta gyada kai “Hakane, Allah ka raba mu da son da zuciya Shatu” “Ameen, now pray and sleep ok?” Ta gyada kai tana murmushi  Aliyah ta rufe idonta and for the first time da bataga komai ba, batayi Wani mummunan mafarki ba.  Tabbas Allah mai rahama ne kuma mai jin kai ne, kuma idan har kayi wa wani laifi ko ka cuce shi ka zalunce shi idan har ka roke sa gafara zakaji kamar an wanke ka daga wani irin datti, Alhaji Sada’s prayers were answers when she called him and told him that she wants to see the whole family including Samha and Her mother too Hajiya Larai. Yaji dadi matuka amma idan ya tuna they have failed as a parents sai yayi ta regretting, but all the same laifin duk ya taru ya tattara a wuyan Hajiya Larai sunkutukum.  “Ok tell your husband, tomorrow at Samha’s house bazamu iya cewa tazo ba cuz tana jego, sai a hadu gidansu” “Thank you Daddy”  ****  Ganin Aliyah yasa duk suka tsorata duk ta rame ta kode, ga cikinta daya rinjayi sauran jikinta, tuna Aliyah yar gayu mai ji da kanta yau itace haka? Lallai Allah abin tsoro.  Shatu ta taimaka mata ta zauna, gaba daya an hallara parlon. “Nagode da kuka yarda da meeting dinnan” she manage to say “Sannu Aliyah” Tayi murmushin karfin hali “I....” sai numfashinta ya fara barazanar daukewa “Subhanalillah! Mom numfashinta ya zamuyi yanzu?” Shatu ce tace “Samha Aliyah bata shan magani, taya zata samu sauki?”
Jira sukayi har sai da numfashinta ya daidaita sannan ta fara magana. “Nasan you’ll find it difficult to forgive me all, especially ya Fawzan and you Samha, abubuwan dana yi maki inda ina da hankali ko dabba akace nayi mata haka ya kamata naji tausayinta ballantana mutum, mace kuma yar uwata. Dafarko dai zan fara dake mommy, kar ki manta mommy ke kika bada gudumuwa akan ko wa na zama a yau, tun farkon tasowata baki damu dani ba, sai abinda nakeso zanyi, in fita sadda na gama in dawo sadda na gama amma still baki damu ba, business dinki yafi komai mahimmanci a gareki,  kece kika nuna mun duk abinda nakeso dole zan samu kota wane hali ne, amma kuma nima da laifina tunda ni ba karamar yarinya bace akalla zanyi shekaru 27 yanzu, ya aci nasan daidai amma da yake son zuciya ya rufe mun ido... Daddy kaima da laifinka a matsayinka na mahaifina sai ka dinga nuna mommy tafi karfinka. Tun tasowata nake son yah Fawzan, amma sai na fahimci yana son wata yarinya wadda zanyi kanwa ta nawa da ita, tun daga wannan lokacin na tsani Samha, na dinga mata abubuwa da dama wanda duk kunsani, abinda kadai da baku sani ba shine yadda na dinga bin bokaye ganin na kawar da ita....”  “Subhanalillah Aliyah abin naki har ya kai haka? Samha bata ta6a cutar dake ba, Samha respects you alot Aliyah tana baki girma, kuma is not her fault don nace ina sonta, why Aliyah? Meyasa zakiyi shirka kinsan girman laifin shirka kuwa?” “I know, how I wish za’a koma baya don na gyara 6arnar dana tafka, how I wish za’a bani chance na gyara laifina, Son danake maka shi ya jawo komai, I made sure to destroy your relationship, but then I realized your bond is strong, so strong that it will be difficult to seperate you, and so a brilliant idea come to mind, I decided to kill her, a cewata shine kadai hanyar da zanbi ganin na rabaku har abada, I was so angry dana ga tanada rai, so when I learnt Samha is pregnant I to plan to kill the baby as soon aka haifesa, but I guess Allah has other plans for me!” “You want to do what?” Fawzan ya mike a fusace zai yi kanta, Abba ya dakatar dashi “Zauna Fawzan, please”  Zama yayi yana huci, Samha kuwa fashewa tayi da kuka wannan wace irin kiyayya ce? “Innalillahi wa inna ilahir rajiun, Aliyah duk kin akaita hakan saboda kishin banza? You decided to killed Samha saboda kishi are you normal?  Aliyah am ashamed to call you my uncle, you stoop so low Aliyah, just because you want Fawzan all to yourself!” Abba roared  “I know uncle, please find it in your heart to forgive me, idan baku yafe mun I will never have peace” “So you think it’s easy just to forget and forgive you Aliyah?” Fawzan yace a fusace zuciyarsa sai tafarfasa takeyi “Am sorry ya Fawzan, Samha, Please forgive me! Mom, Amal ku taya ni rokon Samha ta yafe mun, kowa yayi shiru Karo na farko mom tasa baki tunda aka fara meeting dinnan “Haba Samha meyasa kukaki yafe mata? Kar ku manta acikin Alqurani mai girma cikin suratul An-Nur aya ta 24 Allah yace  Let them pardon and overlook. Would you not love for Allah to forgive you? Allah is Forgiving and Merciful. Sannan kuma a cikin suratul Al-A’raf aya ta 7 Allah yana cewa Show forgiveness, enjoin what is good, and turn away from the ignorant. Sannan cikin suratul Al-Hajr aya ta 15 Allah yace Verily, the Hour is coming, so forgive them with gracious forgiveness. Akwai surori daban daban inda Allah yayi mana nuni da forgiveness, kar ku zamo cikin mutanen da basa yafiya, Allah kansa muna masa laifi mu roke sa ya yafe mana, meyasa ku bazaku iya ba? Ata ibn Yasar reported: I met Abdullah ibn Amr and I said, “Tell me about the description of the Messenger of Allah, peace and blessings be upon him, in the Torah.” Abdullah said: By Allah, he is described in the Torah with some of what is mention in the Quran: O Prophet, We have sent you as a witness, a bringer of glad tidings, and to give warning, (33:45) and to guard over the illiterate, for you are My servant and messenger. I have called you a trustworthy man who is neither rude nor loud in the markets, nor does he return evil with evil, but rather he pardons and forgives. Please and please you all should forgive her since she finally realized her mistake” “Tabbas it’s true mom, mu su waye da bazamu iya yafiya ba? Allah kansa yana yafe mana idan mun tambayesa” Samha commented “I forgive her” Fawzan yace a sanyaye “I forgive her too” “We all forgive you” Areef, Amal da Hilwa suka fada a tare “I forgive her mom, Allah ka yafe mana kurakurenmu, after all dan adam ajizi ne daman, Allah ya yafe mana baki daya” “Masha Allah I will be taken her to India for treatment insha Allah” Alhaji Buba commented “Allah yayi maku albarka, ya kara hada kawunanku, dangantakar dake tsakaninku Allah ya kara damke ta, Allah ka yafe mana, Allah ka jikan wadanda suka rigamu gidan gaskiya, muma idan tamu tazo kasa mu cika da kyau da imani, Allah ya baki lafiya da sauran marasa lafiya, mu kuma Allah ka kara mana lafiya, Allah ka kara mana hakuri da juriya, Allah ya kara zaunar daku lafiya a gidan aurenku ya hade kawunanku baki daya, zumuncin dake tsakaninmu Allah ya kara hade kanmu har karshen rayuwarmu” “Ameen Abba” suka fadi baki daya And they all forgive Aliyah.

(Forgive easily koda hakan nada matukar wahala a gareku, shine kadai abinda zai wanke zukatanku ku samu nutsuwa da kwanciyar hankali, treat people with respect show them love and care, bazamu dawwama a cikin duniya ba duk zamu mutu wata rana, rayuwar mu kanta kamar cancer take it spread and idan time dinka ya kare dole zaka tafi πŸ‘ŒπŸ»)          


One more chapter to goo insha Allah! Love you all 😘

FAWZAN KO ADEEL PAGE 111

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’


Written by MSB✍🏻
Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•




πŸ‘„πŸ’‹





Page 111





*****Few days later




Kokarin catching breath dinta takeyi na kusan minti sha biyar (15) amma hakan ya gagara, a dalilin hakanne zufa ta dinga tsatsafto mata, cikinta ya wani yi girma ya rinjayi sauran sassan jikinta, tana ji a jikinta kwananta sun kusa karewa.
She weakly walk herself to the bathroom tayi wanka(quick shower) tana fitowa ta koma ta kwanta wanda tasan mummunar mafarkin data saba yi shi zata yi don ba ranar da zatazo ta wuce batayi mafarkinnan ba.

_Tafe take through a dark long path a tsorace take matuka sai kakkarwa takeyi, she walked and walked and walked and walked har tazo wata irin katuwar rijiyar da batada karshe ga uban duhu, a take taji kishirwa ta kamata, sai taga wani tap a kusa da rijiyar, har ta kai tap din ta bude ruwan ya fara zuba zata sha kenan taji wani abu yayi dragging dinta a take aka jata cikin rijiya, slowly ta rinka ji ana janta ciki har ta kusa kai can ciki wanda baifi inch daya ba taji an chafko hannunta, fuskar abin kadai zaka kalla kaji yan hanjinka sun juye, muryoyi kala kala takeji cikin kwalwarta suna fadin
“Ki tuba tun wuri! Ki tuba in ba haka ba kin gama yawo! Ki tuba kafin lokaci ya kure maki! Ki nemi yafiyar wadanda kikasan kin cuta! Ki tuba... ki tuba.... ki tuba.....”
Suna gama fadin haka taji an saki hannunta take ta koma cikin rijiyar da wani irin karfi tim ta fada ciki.
Kalla tayi taga wasu masu kama da zombies suna sanye da komai in black suka yo kanta gadan gadan
“Welcome home sister” suka fadi suna zagaye ta wadda tafi ko wace muni ce ta kamo hannunta....Wata irin kara ta saki tana ja baya a tsorace_
“Aliyah! Wake up Aliyah” Alhaji Buba ya fadi Shatu na gefensa bacci sukeyi peacefully suka dinga jin kururuwa ta cikin dakinta.
Bude idonta tayi da sukayi jawur ta yunkura da kyar ta tashi zaune
“Subhanalillah What happened?” Shatu ta tambaya duk ta tsorata
“So... it’s a dream?”
“Calm down please....”
“No sun kama ni! They really got me”
“Who got you?” Shatu ta tambaya tana zaro ido
“They got me! They got me! They got me!” Ta cigaba da nanatawa
“Innalillahi wa inna ilahir rajiun” Alhaji Buba yace yana zaro ido
“Nayi abubuwan da basu dace ba, na dauki alhakin baiwar Allah duk akan so... mafarkin dana yi is a sign of something”
“Allah is al-gafur Aliyah get some sleep please” Shatu tace tana tofa mata addu’oi har bacci yayi gaba da ita a wahalce.....


*******


Bayan sallar isha ta fara jin constant pain, like something pinching at the wall of her stomach, shiru tayi a tunaninta kawai normal pains ne cuz daman tana dan jin haka kwanan nan, sai kawai ta fita batun.
Gaba daya suna zaune parlor as a family, the only person missing was Areef, matarsa jego takeyi recently ta haifi a beautiful baby girl named after mom ana kiranta Haninah, so yana tare da ita. The babies were sleeping a dakin mom.
“Samha are you ok?” Hilwa ta tambaya tana kallon Samha
“Yeah am good, it’s just a slight pain it will go away” tace tana murmushi
Kowa ya gyada kai aka cigaba da kallon Zee world. Bayan kusan minti talatin ji tayi ciwon na karuwa ta tashi zata shiga toilet don taji mararta kamar an dauko drum an danne wurin dashi.
“Where are you going?” Fawzan da ya shigo da sallama yanzu ya tambayeta
“Toilet zanje” ta tafi tana wucewa sama, duk sai Fawzan yaji bai gamsu ba ya kalli Amal
“Amal please follow Samha, I think something is wrong”
Tana shiga toilet din taji wani irin azababben ciwo a bayanta da mararta marar misaltuwa, zubewa tayi tare da fasa wani irin ihu, Amal data kusa isowa dakin mom ta karasa a guje inda ta tarar twins sun tsorata sai kuka sukeyi, bata bi ta kansu ba ta fada toilet din a guje!
“Ya Samha...!”
“Amal help me, am going to die” ta kara fasa ihu a gigice tana dafe mararta
“Wait let me call mom...”
Bata karasa ba taji gudun mutane suna tambayar lafiya?
“Ohh myy Godd! Samha you’re giving birth in my bathroom?”
Mom tace tana kokarin daga ta sama, amma ina Samha sai ihu takeyi tana kuka
Fiddo ta tayi Fawzan ya kar6e ta yayi mota da ita inda su mom suka hada kayayakinta cikin dan akwati karami.
A mota ne mom tace
“Are you feeling any pain now?”
Ta girgiza kanta da kyar
“Yeah amma ya rage”
Hira suke mata don dai ta dan manta amma ina abin sai gaba yakeyi. Fawzan kuwa kamar zai tashi sama duk ya rikice, ba abinda gabansa keyi sai dukan tara tara hannunsa sai kakkarwa suke.
At the reception ne mom tace
“Stand up and keep walking” ta tashi the contractions keep coming, sometimes 10 minutes yanzu ya dawo after five five minutes, doctor din tace masu da ya kai 1-1 minutes haihuwan tazo.
Ta zaune gefen mom tana kokarin yin kuka
“Mom na gaji, the pains aren’t stopping”
Mom smiled sadly
“Be strong Samha”
Da ciwon ya ishe ta doctor din ta duba she’s only 5cm, a tsorace tace
“When will I be ready 2020?”
Don yanzu komai haushi yake bata, ta tsani kowa da komai, Fawzan na gefenta yana kwantar mata hankali amma ina har shi kansa yau bai tsira ba haushinsa takeji.
“It’s all your fault” she cried
“Yes am the Paapi”
Everyone was here except Hilwa who left home with the twins ta bar ma nanny su, she said she will be back.
Ciwon karuwa kawai yakeyi and when she couldn’t take it anymore sai ta fashe da kuka sosai.
A nurse arrived and checked her she smiled
“Finally you’re fully dilated, zamu kai ki delivery room”
Kara damke hannun Fawzan tayi as the bed starts to roll away.
Kowa ya mata fatan alkhairi da addu’ar sauka lafiya.
“Sir you need to change into this” wata nurse ta miko masa kayan ya karba ya fice
“Noo Fawzan don’t goooo”
“Hey don’t worry yanzu zai dawo”

Ba Samha ba harta Fawzan zufa yake shakaf, as he watched Samha trying hard to push their super man out, she cried, shouts, but he couldn’t do anything he hugged her and tell her to be strong.
“You can do this baby, we’re almost there, push harder” Fawzan yace yana murza bayanta yana rike da dayan hannunta
“Am tired I can’t Allah na gani” Samha cried
“Samha, listen to me” doctor din tace tana kallonta a natse “push harder”
“I can’t am sleepy...”
“No no Samha deliver our baby and then you can sleep” Fawzan yace ganin Samha na gyangyadi
“This is isn’t good! The baby is getting tired  and the mom is weak!”
“Samha baby please just listen to me” he whispered yana shafa gashinta “you need to do this for us kinji ko? You can do it! I know you can...!”
“We need to inject her”
“But why?”
“It will help her deliver faster”
“Kinji wani abu?” Nurse din ta tambaya bayan ta mata alluran
“No...”
“Ok then push... you can do this let’s go, 3....2.....1.... puuuushhhh.!”
Samha pushed with all her power
“Good girl! The head is coming”
“Really?” Samha tace cike da jin dadi, the nurse nodded tana murmushi
“This will be the final push Samha, take a deep breath now andddd 1, 2, 3.... puuushhhh”
And just like that Samha pushes and screamed, finally they heard the angry wail of two babies!
“My baby did it! Weldon Habibty, now look we have two babies!”
Samha ta fashe da kuka, nurse din tace
“Congratulations! You have a boy and a girl!”
Bisa kafadunta aka dora mata ko wane side take ta kara fashewa da wani kukan tana shafa kansu tana kissing dinsu Fawzan na tayata.
“Congratulations baby, we did it...!”
Tayi murmushi cikin kuka.
“We did it!”
“Thank you” yace yana hugging kanta and placing a kiss
“Thank you” ya sake cewa yana kokarin maida hawayen da suke shirin zubowa.

The two babies got cleaned while she got stitched and cleaned up too.
She was now freshly bath and Fawzan har ya kira masu adhan (call prayer) a kunnensu.
“Ya sunansu? Samha ta tambaya
“The boy was named after your dad and the girl my mom so we’ll decide their nick names”
She hugged him crying
“Thank you”
He hugged back kissing her forehead
“Anything for my princess”
Zuma aka lasa musu kadan a baki and later wata nurse tazo ta fada masu they can go back to the hospital room.
They already decided the boy is Daddy junior they will be calling him Junior, and the girl will be called Alinah.
Both their families are waiting happily and when they arrived they came running to the babies, looking at them with so much love and happiness they feel like eating them all.
“Am sorry you people have to leave, only two people are allowed to stay”
Amal and the rest groan in frustration,  Samha tayi dariya
“Dawa suke kama?” Yasmin ta tambaya tana kallon Samha da Fawzan
“Of course me, am their father after all”
“Seriously Fawzan? What of me am their mother they should look like me”
Hayaniya yayi yawa don basu tafin ba har sai da nurse din ta kuma dawowa ta koresu waje.
“Hey baku fada mana sunansu ba!” Hilwa shouted on their way out
“Gobe ma fada miki”

Kanta ta dora bisa kafadar Fawzan ta lumshe ido kamar mai bacci, tana dauke da Junior a cinyarta, bude ido tayi ta kalleshi
“He’s so cute” tace tana kissing kumatunsa
“Am jealous, the babies have been receiving kisses but none from me” he pouts
Samha tayi dariya
“You’ll get yours idan na tashi daga bacci” tayi hamma, ta gaji
Fawzan ya gyada kai yana tashi tsaye
“I will go and freshen up and get some food, get some rest, and sleep tight baby”
He kissed her and the twins sannan yayi hanyar kofa Samha ta kirashi dakatawa yayi ya juyo yana murmushi
“I like the names you choose for them”
“I like it too” Yace yana bata wink...

Alinah and Junior....











Whew! one or two chapters to gooo! We’re gonna miss them πŸ˜’πŸ‘‹πŸΌ

FAWZAN KO ADEEL PAGE 110

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’





   Written by MSB✍🏻
Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•    



πŸ‘„πŸ’‹  



  Page 110  





 Gudu yake kamar zai tashi sama inda Aliyah ta cigaba da kururuwa tana cewa she hates Samha, bai zame ko ina ba sai nearest police station da zuwansa yayi filing complain a take yasa aka kulle Aliyah da wannan mutumin bayan Fawzan ya nakada mata duka, take yake tambayarta sai kuma wa ta biya yake mata aiki? Kuka ta shiga rerawa batace komai ba sai wannan mutumin ne yace harda mai gadi amma shi an hada baki ne dashi an shigar da kato cikin gidan, bai ida saurarensa ba ya fice a guje sai gida, akan hanyarsa ta zuwa ya shaida ma Abba da mahaifin Aliyah halin da ake ciki, yana zuwa yayi parking waje, Saminu ya taso da fara’arsa yana masa sannu da zuwa, ba 6ata lokaci Fawzan ya kai masa naushi a fuska sannan ya shiga dukansa da harbi. “Ashe kai maci amana ne daman? In dauko ka don in taimaka maka shine za’a hada baki dakai a cuce ni?” “Na tuba wallahi sharrin shaidan ne” “Kar ka sake kayi ma shaidan karya, kaima shaidanin kanka kuma yau sai na baka mamaki” Jawo shi yayi ya tulla shi cikin mota ya koma police station din, yana shiga ya shako masa kwalar riga suka shiga ciki, a nan ne ya iske su Abba wanda mahafin Aliyah ya rufe ta da fada yana ce mata jibi zai daura masu aure, sai zaginta yakeyi Abba ne ma ke basa hakuri.  “Wannan kuma meyayi?” Nan ya shiga zayyana masu, police ya ma magana yace a kulle sa sannan an bashi kashi sannan su barshi ya tafi, nuna shi yake da yatsa “Daga yau na sake ganin kafarka kofar gidana na lahira sai ya fika jin dadi, Samha mu tafi!” “Fawzan...” “No Abba please kar kasani na fiddo Aliyah I want her to suffer just the way my wife did” “Am not gonna ask you to bail her I just wanted to say...” ya dafa kafadunsa “Am proud of you son, Allah ya maka albarka” Cikin jin dadi yace “Thanks Abba, ameen” “Fawzan am sorry for what Aliyah did I have no idea that....” “No Daddy please don’t, is not your fault”   ********    Few months later....    The reward for good is always good, but the reward for evil is something da yake kama mutum ba tare daya shirya ba. Aliyah wadda take tunanin ita duk abinda take so sai ta samu ko ta wane hali ne ashe ba haka bane, a yau watanta 8 da auren Alhaji Buba wacce suke zaune inuwa daya itada Shatu, at first everything was ok cuz Alhaji Buba kudi ne dashi sosai, but later he became bankrupt wanda yanzu abinci da kyar suke samu suci, Aliyah duk ta kare ta lalace, yau kimanin wata biyu kenan da zuwanta asibiti batajin dadi she was diagnosed with blood cancer! But sam taki yarda da hakan ta karyata likitan magungunan da aka bata ma bata sha ta watsar, yanzu haka ciwo ya cinye tas tana kwance rai hannun Allah, amma duk da haka tsanar da take ma Samha na nan bata gushe ba. “Shatuuuuu!” Ta kwala mata kira Shigowa ciki tayi da sauri “Na’am ko jikin ne? Are you ok?” “Mtss do I look ok? Pass me my phone!” Mika mata tayi ta kalla ganin Samha yasa taji wutar tsanarta na ruruwa a cikin ranta “What do you want!?” Samha tayi murmushi  “Nothing, I just want to ask how you’re feeling?” “I’m feeling more than ok! Nasan kin kosa kiji ance miki na mutu ko?” “Allah ya kara maki sauki yasa kaffara ne” “Ameen bye” “Ya Samha din da jikinta? Ta kusa sauka ko? Naga cikin yana bata wahala ya mata nauyi da yawa” Tace cike da tausayi “Don’t you know the way to their house? Da Allah malama leave my room kafin na maki shegen duka bar ganina haka you don’t know what am capable of doing, haukan banza kawai, and please stop pretending you care for her, I know can cikin ranki karya kikeyi!” Shatu tayi murmushi  “Ni a wurina komai ya wuce, I love Samha as my sister, kema ina maki fatan ki dawo hanyar gaskiya ki gane wannan haukan da kikeyi ba inda zai kaiki” “I said leave my room!”       **********   Fawzan travelled to Dubai for an urgent work, just for one month, Samha is in her mom’s house cuz her due date is almost here, yau cikin farin ciki take Fawzan zai dawo, his sister and cousins sun tafi airport dauko sa, Samha begged mom ta barta taje but her very nice (note sarcasm) mom said no. Instead she’s stuck at home with a huge stomach, zaune take bisa 3sitter couch tana cin sour and spicy chips, bata cin komai sai shi, indai taci wani abin sai tayi amai.  The twins were 9months old, Aryaan da Affan are crawling(rarrafe) around the room, sometimes suna tashi tsaye something kuma suka dan taka kadan sai su fadi, they’re really developing faster. Affan ya rarrafo inda Samha ke zaune yana so ya zauna inda take, da kyar ta taimaka masa ta dago sa ta zaunar dashi gefenta. Dan karamin hannunsa yasa yanaso so ya kar6i chips din, Samha tayi murmushi tasa masa cikin baki. Tauna yayi and minutes later ya fara kuka, Amal ta shigo a guje “Kar dai bashi kikayi?” She nodded innocently “yes bashi nayi, bawani yaji fa!” She defended herself  Amal tasa tsaki ta wurga mata pillow “You’re pregnant and you like yaji, how on earth zakiji yajin daman?” Tace tana daukarshi Mom ce ke fitowa daga dakin ta miko ma Amal ruwa “Ayya bansani ba, Affan darling am sorry” tace cikin murmushi  Mom ta zauna gefen Samha, Samha aka wani shige jikin mom wane karamar yarinya  “Samha kina so ranki ya 6ace ko?” Samha ta dago tana kallon mom “Menayi?” “Kinyi wanka yau?” “What’s the point? am fat and ugly, and I feel heavy” Mom ta mike ta jawo hannunta, her belly was huge as if she was carrying 10 babies (lol), she feel the Baby kick ta cije lips, she have a very active baby he or she kicks everytime he/she hears Fawzan voice he knows his Paapi,  Wata rana ne suna waya Fawzan yace so yake yaranshi suna kiransa da Paapi instead of daddy or baba. Dariya tasa ta gyada kai suka cigaba da hira. Tana cikin dakin mom kayanta ta cire ta shiga bathroom, mom har ta hada mata ruwan wanka.  Ohh sweet mother  She relaxed herself in the warm water playing with the bubbles, over the last week  itada Fawzan sun kara shakuwa fiyeda koda yaushe, they’re always on the video calls almost everytime suna makale a waya. Duk sadda yaga kayan babies masu kyau zai kira ya nuna mata tasan by now Fawzan ya jido kayan babies shop guda, All her checkups he was there mom zata rike wayar yana ganin komai, sunyi kewar juna ba kadan ba, but everything is over he will be back today su daura daga inda suka tsaya.  Har yanzu bata duba gender din ba, but she feels like she’s carrying more than one baby, she’s not sure but haka take tunani. Bayan ta gama wankan ta fito she wrap a towel around her head and got out of the bathroom. Shiryawa tayi cikin loose silky red gown, turare masu dadi ta shefe jikinta dasu, gashinta ya kara tsawo ya kara zama baki wulik, she thinks is because of the pregnancy.

Wayarta ta dauka ta duba time karfe 2:15, her baby kicks again, awwn the baby is excited as she was. Sallaya ta shiimfida ta fara sallah, tayi raka’a biyu ana ukun ne ta ji muryar Fawzan, ji take kamar ta gudu taje wurinsa, daurewa tayi ta gama sallar a natse tayi addu’ointa “Mom tana ina?” Mom tasa dariya “Dakina” Dakin ya shiga kai tsaye linke prayer mat takeyi ta dago tana kallonsa her heart drop, the baby kicks again  “Is that really you?” Fawzan rolls his eye “no it’s the spider man” Ta kyalkyale da dariya the baby kicks again harder “Owch!” Tace tana shafa wurin “junior that hurts!” Matsowa yayi dab da ita “I see that my superman is excited to see me” He wrap his hands around her hips “He’s not the only one excited” she punched him lightly  Fawzan ya kalle ta sosai  “Can we even hug with your huge stomach?” Tayi dariya “no we can’t” They moved closer to each other then they stared at each other, he gently moved closer and kiss her... “Baby is kicking! I can feel it!!” Yace cike da murna She nodded smiling, “bring your hand” Hannunsa tasa bisa cikinta, the Baby kicked several times. “Owch!” Tace tana ta6a cikin “junior stop kicking hard!” Ana ganin yadda cikin ke motsawa sosai “Hey superman!” Fawzan ya duka yana kissing cikin, earning a kick in return she smacked Fawzan’s head “Stop making him hyper! His/her kicks are painful” He kiss her belly one last time and said “Ok Maami” tashi tsaye yayi and kiss her. And they walked hand in hand to the living room.   *****  “Aliyah baki tunanin alhakin Samha ne ke bibiyarki?”  Shatu ta tambaya tana ajiye mata tray din abincinta kan bedside drawer, she saw that Aliyah looked pale  “Shatu kar ki fada mun maganar banza mana! If it’s alhaki meyasa baizo kanki ba kema?” “Ni ay na roke ta gafara itada Fawzan and duk sun yafe mun, kuma daga nan bansake musu komai ba, kidai ji tsoron Allah kisani duniyar nan ba matabbata bace...” “Eh lallai yau ina ganin ikon Allah! Ok malama Shatu zo kiyi mun wa’azi” “Ayya Aliyah ba haka bane kawai ina kokarin fahimtar dake abinda kika kasa fahimta, dole ki tuba before it’s too late, kowa mutuwa zaiyi ba wanda zai dawwama cikin duniya” “Me kike nufi da hakan? Wayace maki mutuwa xanyi yanzu? Ko kawai don kinganni kwance haka? Toh ay akwai masu lafiyan da suka tafi suka bar masu jinya” “You have to change before it’s too late, mutuwa dai bata sallama sai dai ta kwashi mutum, Ko kina so ko baki so dole zan fada maki gaskiya” “Please leave my room, na by force?” Shatu ta mike tana murmushi  “Allah ya ganar dake gaskiya ya tsamo ki daga cikin duhu ya maida ke cikin haske” Tana fadin haka ta fice daga dakin don tarbar mai gidan daya dawo daga wata tafiya.        



God bless y’ll! πŸ’•

FAWZAN KO ADEEL PAGE 109

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’  




Written by MSB✍🏻
Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•    



πŸ‘„πŸ’‹



    Page 109




    ****25 minutes later....




  “Fawzan wake up please!” Anty Safaa tace tana watsa masa ruwa a fuska, dishi dishi yake gani sannu a hankali har idon ya washe tas, zumbur yayi ya mike a tsorace yana kare ma jama’ar dake tsaye a kansa kallo “Menakeyi a kan gado? Why the hell am I still at home I need to go to hospital and bring back my wife! She can’t be dead noo!” Mikewa yayi tsaye yana kallonsu daya bayan daya da jajayen idanu “You people are heartless! Why didn’t you wake me up since!?” “Please calm down Fawzan! And who died?” Ba tare daya basu ansa ya fice a guje daga gidan kamar mahaukaci duk da jirin da yake gani bai damu ba, motarsa ya shiga ya tada ta in full speed ji kake k’iiiiii! Sadda mutanen suka biyo shi a guje har ya bar gidan sai dai suka shiga wata motar suka bi bayansa don basu san ina zaije ba.  After an half an hour drive he finally reached there, his hands were shaking with fear? He don’t really know, a guje ya shige ciki inda ya shiga tambayar ina ne gawar Samhar take, wata nurse ce ta fada masa akan tana sama accident and emergency.  When he reached the room ya sa hannu a handle din zuciyarsa in banda dukan tara tara ba abinda takeyi, dakewa yayi ya murda kofar a hankali da bismillah... “Samha?” Yace yana ware idanuwa a tsorace ganin dakin duhu Kunna fitila akayi haske ya bayyana Samha ce a wheelchair hannunta da cast sai an nade mata bandage a fuska. Kayataccen murmushi tayi “Yes Habiby!” “Samha is that you....? I mean... I thought.... they said that you’re...” “Dead?” “Yes! But how?” “Habiby is me! Am not dead am ali...” Bata karasa ba taji ya wani makalkaleta gam gam. “Don’t ever do that baby, you scared the hell outta me! I almost die, Samha I can’t leave without you...” “Fawzan you’re hurting me” Dasauri ya janye yana kallon ciwukan jikinta,  “What happened to you?” “I had an accident...” “How? When? Where?” “Calm down will you? I have no idea how, I think something is wrong with the brakes and I couldn’t control the car” “Ya salam, I was scared! I was so scared... don’t ever do that again!” Yace yana bige mata cheeks gently  “I won’t, am back now” “Hello am doctor Deenah” tace tana shigowa ciki Fawzan ya mike da sauri  “Hey, so you’re the one who almost killed me to death?” She chuckled “Am sorry Mr Fawzan, her heart stopped beating for some minutes we thought she’s dead, but gladly she’s alive” “Alhamdulillah” yace yana murmushi  “There’s some good news I wanted to share with you” “Yes go on” “Well congratulations Mr Fawzan your wife is 4weeks pregnant!” “What? Really?!” Tayi murmushi  “Yes I checked her very well, your wife and your baby are in good shape, just take care of her she had a broken hand and an injury on the head, but she’s absolutely fine” Tana gama fadan haka ta fice Do you experience a moment in your life where by you cant say anything you just smile as your heart swell with complete happiness? Samha and Fawzan are experiencing it right now, they just stared at each other without saying a single word... Daukarta yayi gently ya mayar da ita kan gadon asibitin ya zauna gefenta. Nan da nan dakin ya cika da mutane harda masu kukan farin ciki, har sai da wata nurse tazo ta fitar dasu. Yanzu dakin daga shi sai Samha, shi yana kan kujera while Samha was on the hospital bed talking and eating noodles with grilled chicken and tea. Shi kuma Fawzan ya kura mata ido kamar ba gobe, he sigh, he know ya kamata ya saurareta but inaa yayi nisa a kogin tunani har sai da Samha ta kira sunansa da dan karfi “Yes baby?” Ta dan d’aure fuska “Wai kam are you listening to me?” “No am sorry baby” She smiled tana janye gashinta daya rufe mata ido da hannunta mai lafiya “Please ka dawo kusa dani mana” Ba musu ya tashi yana fadin “The bed is too small for us, and I’m scared I might crush you hand” She pouts and pushed the tray, dauka yayi ya aje kasa, kwanciya yayi yana jawota jikinsa “Won’t the doctors talk?” Tayi murmushi “Who cares?” They laid down facing each other, his hands in her hair, shafa cikinta yayi sai ta dora hannunta bisa hannunsa trying to feel the presence of their baby, though they can’t at this stage.  “I wish she can kick me now” Fawzan yace yana cigaba da shafa cikin Samha chuckled  “He or she?” Yace “she” “Idan namiji ne fa?”  “I love both” She smiled    ******   ******the next day   Kamar jiya asibitin yau ma cike take da mutane, Anty Sadiya ce ta shigo  “And here’s our newest papa in town” she teased him, aka sa dariya “Samha me nace maki game da cinye abincinki?” Mom scolded Samha pinching her cheeks  Zaune take gefen gadon da Samha ke kwance, Amal da Yasmin were taking the dishes to the car. “Fawzan please come” tace a hankali yadda xai iya ganewa “What do you want baby?” Dakin ba kowa daga Anty Sadiya sai Yasmin, mom sun fita kai wasu kaya mota, abincin gabanta na nuna masa “I want you to feed me” Anty Sadiya ta ware ido “Am about to feed you Samha, naga hannunki daya drip dayan ciwo, so I...” “It’s ok dear Anty Sadiya she wants her husband to feed her so you can go now” Kunya ta kama Samha tayi saurin sunkuyar da kanta kasa, while Anty Sadiya ta bugar masa kafada “Marar kunyar yaro” ta fice tana dariya Yasmin and Amal took the last dishes and say goodbye while mom and the rest left a while ago. “Ahh finally” Samha tace tana komawa kan pillow ta kwanta tana hamma. Gefenta ya kwanta ta kalleshi  “What do you want?” “I want....”  “Fawzaaan!?” “What?” “You know it’s been looong, I missed you, thank Allah you’re injured I could have finished you today” She smile shyly “A asibiti muke... shameless kawai” Juyo da fuskarta yayi and stared at her lips. “I don’t care, I just cared about you!” Ta sukuyar da kanta kasa, dago da kanta yayi and they stared at each other, his coffee brown eyes were glued to hers. Just then she wanted chocolate cake and coffee... What’s wrong me? “Fawzan” “Yes baby” “I want chocolate cake and unripe guava” Tashi zaune yayi “The chocolate cake I can understand, but unripe guava?” Ta gyada kai tana murmushi ji take kamar ta gansu gabanta “I can send for the chocolate cake, but little junior or baby girl has to be sorry, cuz bansan ina zan samu danyen guava ba” “When am I leaving this place?” Nagaji wallahi” “I will asked later, right now I have to go home and come back ok?” “Alright see you later” “Later baby, and get some rest” he said kissing her cheeks  She nodded fuskarta dauke da murmushi, sannan tana maida kanta bisa pillow tana mai  lumshe ido.  


*******


The whole days past in a blur with Fawzan and Samha in their little world at the hospital, Samha sometimes is happy and sometimes she’s moody, she badly wanted to go home but har yanzu ba’a sallame ta ba mayb because of the injury, she eats well and craves the weirdest things, but thankfully she’s not vomiting yet.  Abba sun dawo and Shatu and Aliyah’s wedding have been fixed nan da 2weeks, I think she’s still in shocked after learning Samha is still alive she’s acting strange ughh.  A hankali ya tura dakin ya shiga it was kinda dark kasancewar garin bai karasa wayewa ba, kwance take ta juyo da fuskarta side din kofa hasken window ya dan haske ta hakan yasa ana ganin face dinta. A hankali ya zauna gefenta and place a soft kiss on her cheeks, bude ido a hankali tana kallonsa  “Good morning baby, how are you feeling today?” Tayi murmushi “Good alhamdulillah” Breakfast ya bata bayan ta koshi yace mata yana zuwa, can ya dawo da leda a hannunsa tana dauke da wayansa God knows what she’s doing.  “What are doing?”  She looked up and smile “Ohh na shiga instagram’s explore page and I spotted this cute teddy bear I think we should buy it for our little junior” “Awwwwwwn” he pinch her cheeks  Nuna masa teddy din tayi it was cute indeed “It’s cute but nayi order din wacce tafi wannan kyau, let me show you” “Awwww Fawzan, that’s so cute you’re gonna be a great father” Yayi murmushi, tace “Do you want to check the gender?” He sook his head “No, I just want a healthy baby boy, girl, both I don’t care” Tasa dariya tana kara shige masa “Tell me something nice” yace yana murmushi   “Something like what?” “I don’t know, or just tell me how much you loooooooove me?” Tayi murmushi “I love you more than I love myself Fawzan, the love I have for you is truly unbelievable... Fawzan xan iya daukar maka bullet kai don ka rayu that’s just how much I love you, irin son da nake maka har tsoro yake bani, I love you because you care about me, you showed me love, affection, and care, I love you because you’ll be the father of our kids, Fawzan I love you more than you love yourself” Tuni Fawzan ya lumshe idanu wani irin dadi na ratsa shi “I feel like eating you up right you look so cute with how you’re narrating how much you love me” Tayi dariya “I don’t understand how someone can love a person the way I love you” Fawzan yace yana stroking hair dinsa “I love you more than what the love means itself, you’re my oxygen and you know what it means without you, if there’s a word more than love itself I will gladly use it, you’re my Samha, the only girl I love dearly, in short you’re my heartbeat without you am a dead man!” And just like that Samha ta fara kuka, kukan farin ciki she was a lucky human being to have someone like Fawzan, whom she can proudly call her husband, hugging dinta yayi closely har bacci ya kwashe su tare....  Fawzan is a kind soul we hope everyone gets her own Fawzan too! πŸ˜‰    ****   The next day which was Thursday and finally the doctors told them the good news Samha was been discharged today  “Have you seen my green veil?” Ta tambayi Fawzan wanda ke playing game a wayanta, he looked around and get up “Opps I think na hada dashi wurin parking kaya na kai mota, I will be right back” yace yana ficewa daga dakin. A daidai reception ya hadu da Aliyah zata shiga ciki “Ina kwana?” “Lafiya lau shiga mana tana nan, ina zuwa” “Tohm”  Dauko gyalen yayi ya rufe motar “Who are you?” Yace ma mutumin dake tsaye jikinshi duk ciwo kafarsa da hannunsa duk cast, yana rike da sanda kanshi nade da bandage da idonshi daya. “I need to talk to you it’s urgent” Yayi ajiyar zuciya sai kawai ya zube kasa da kyar bai damu da ciwon jikinshi ba “Please forgive me...” “For?” Fawzan ya tambaya totally confused  “I....” “Look if you’re here to waste my time don’t think of doing that, I have some things to do please” Shiru ya kara yi na kusan minti biyar “Mtss in bazakayi magana then let me go” yace yana kokarin barin wurin “No! Wait zan fada” “Oya hurry up” “Madam paid me to temper with your wife’s brakes” Fawzan a ware ido a tsorace “Who’s madam?” “Al...iyah” “Whaaaat? Aliyah did what? Innalillahi how dare she!?” Yace yana kai masa shaka “Security! Security!!!”  Suka taho da sauri “Hold him don’t let him go no matter what I will be right back!” Yace a fusace yasa kai ciki  Yana shiga yaga Aliyah ta dan dafa kafar Samha tana fadin “Allah ya kara lafiya” “You have no shame Aliyah Sada! Take your dirty hands off my wife!” Yace yana kai mata shaka wani gigitaccen ihu tasa tana neman numfashi  “Subhanalillah Fawzan What are you doing!?” Samha tace a tsorace “Noo Samha stay out of this don’t interfere!” Da kyar ta kwace kanta tayi kan Samha gadan gadan “You’re hurting me Aliyah! My hand!” Samha cried Fawzan forcefully drag her hands ya shiga janta da karfi daga dakin tana tirjewa. She seemed not normal to Samha Janta yake tana tirjewa take ta fara kururuwa tana kallon Samha dake binsu baya a tsorace  “I hate you Samha! I hate you so so much I want you dead! Samha you caused...” Bata karasa ba Fawzan ya dauke ta da wani irin gigitaccen marin da zai ta nemi ji da ganinta na wucen gadin... Wani irin kukan kura Aliyah tayi, tayi kan Samha ta shiga kai mata shaka “Let me go! You’re hurting me Aliyah!” Fawzan ne yayo kanta shima ya shiga janta daga jikin Samha da kyar yayi nasara inda Fawzan ya cigaba da janta da karfi tana tirjewa tana ihu har yayi nasarar fiddata Daga asibitin. Ba abinda take fadi sai “I hate you Samha Ahmad, I want to kill you....!”            



God bless y’ll! πŸ’•

FAWZAN KO ADEEL PAGE 108

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’





  Written by MSB✍🏻
Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•  



  πŸ‘„πŸ’‹  



  Page 108  



  Yana tsakar signing wani file kawai ya tsinci kansa da mummunar faduwar gaba, dakatawa yayi tare da jingina jikin kujerar office din yana mai lumshe idanu yana kiran “Hasbunallahu wa’ni’imal wakeel” cikin ransa, har ya danji sassauci. Kammalawa yayi cikin hanzari yana mai duba time daga lokaci zuwa lokaci har yaga 5:10, lallai aikin yau akwai yawa duk ya gaji, he can’t wait ya koma gida Samha ta masa tausa, murmushi yayi ba shiri tunawa da love of his life. Ji yayi gaba daya aikin ya gundure shi sai kawai ya rufe ya aje gefe guda, clearing wuri yayi tare da saka wasu papers din cikin briefcase dinsa, yana gamawa cikin sauri ya rataya a kafada ya dauki wayarsa da car keys dinsa ya fice daga office din, sallama yayi ma colleagues dinsa ya wuce inda yayi parking motarsa, shiga yayi ya tada motar sai gida.   Ringing wayarta tayi ganin mai kiran yasa ta dauka cikin sauri “Your work is done madam!” Murmurin jin dadi tayi tace “Da gaske kake?” “Wallahi kuwa I assure you Samha is gone forever!” Ta saki ajiyar zuciya  “Alhamdulillah! Am so happy today! You know what? Zan kara maka wasu kudaden just to show you how grateful I am!” “Godiya nake!” “Yawwa you know exactly what to do with the corpse right?” “Yes I know!” “Alright... bye inajin yah Fawzan is back, zamuyi magana wani lokacin” “Ok” Wani tsalle tayi “Finally Samha is out of my way, am sorry Samha but that’s what you deserve! You come between me and my love and for that you have to pay a very heavy price!” Shigowa cikin parlor yayi da sauri ganin Aliyah yayi tana ta sharar bacci saman doguwar kujera, dube dube ya shiga yi yana kiran sunan Samha, ya duba ko ina bai ganta ba ya fito ya shiga tashin Aliyah, “Aliyah! Ke Aliyah! Wake up mana!!” Tashi tayi cikin gigin baccin karya tana murza idanunta  “Ahh yah Fawzan ashe kaine? Welcome” “Yes, where’s Samha? Is she not yet back?” “Samha kuma? I thought tana wurin suna” “Yes but she told me she will be back before magrib” “No she’s is not back gaskiya” “Ok let me try her number then” Kira yayi yaji ta kashe “Why will Samha switched off her phone? Abinda bata ta6a yi ba?” “Maybe ko batada charge ne” “Ok then let me call Amal” Kira yayi har ta tsinke ba’a dauka ba, ya sake trying a karo na biyu, ringing uku an dauka “Hello ya Fawzan ina wuni?” “Lafiya lau Amal, please give Samha the phone tell her to switch on her phone right now” “Ya Samha kuma? Ay ya Samha left an hour ago” “Really?” “Yes wallahi, bata dawo gida ba?” “Bata dawo ba, and wayanta kashe! I hope everything is alright I have this strange feeling...” “Insha Allah everything is alright, mayb she’s stuck in a traffic or something” “I hope so, but Amal do me a favor not to tell anyone yet, until we find out where she’s” “Ok I won’t, call me if there’s any update, and I will call you too” “Alright” Zubewa yayi kan kujera ya dafe kansa, Aliyah ce ta zaune gefensa “What’s wrong?” “It’s Samha, I hope she’s ok” “She’s just calm down ok? Bari na kawo maka ruwa” Tashi tayi taje ta kawo ya kar6a ya sha, mikewa yayi “Let me freshen up” “Okay” Wani shu’umin murmushi tayi, you’ll soon be mine forever yah Fawzan.    ******   8:30pm   “No Aliyah something is definitely wrong somewhere” Fawzan yace yana saukowa daga staircase “I think so too ya Fawzan, I think we should go out and look for her” “Yes that’s exactly what we supposed to do” Mota suka shiga inda Fawzan ya shiga dubawa ko wane lungu da saqo na garin Abuja amma baiga koda wani sign dinta ba and her car. Sai wuraren 11:30 suka koma gida. “Tomorrow I will inform the police” “Po...lice kuma?” “Aliyah what exactly do you mean?” “No...thing you...know ina tsoron police ne, nothing more” “Well, dole zasu shiga case din as you can see my wife is missing” “Yeah...” Yana shiga dakinsa ya kira Amal bugu daya ta dauka “Ya Fawzan any news?” “That’s what’s I called to ask you, har yanzu bata dawo ba” “Ya salam!” Sai ta fara kuka “Amal calm down ok? Insha Allah I will find her no matter what it takes” “I know, Allah ya bayyana mana ita” “Ameen ameen” Dakinta ya shiga ya kunna fitila, yana kare ma dakin kallo sai yaga kamar zai ganta ta taho da gudu tayi hugging dinsa... Wata favorite rigarta ya dauko daga wardrobe purple shirt, it has a scent of Samha on it, ya lumshe ido yana shakar kanshin. He nuzzle into her pillow and hug the shirt close to his nose, hawaye suka gangaro masa yana tunanin a wane hali take yanzu? Oh my baby where are you? Come back to me... I missed you so much...  


*********  The next day.......  


12:45am



Yau an kwana daya tunda aka samu labarin 6atan Samha, har yanzu ba’a ga koda mai kaima da ita ba, leaving Fawzan with a bleeding heart  Something is definitely wrong somewhere, he just sense it! Right now a male police officer is asking Fawzan questions, zaune yake ya raku6e cikin kujera daga ganinsa kasan ba cikin hayyacinsa yake ba, he looked pale, idanunsa jawur har sun kankance.... He hates this questions he just want his baby back.... Yusra ce ta ta6o sa yayi firgit ya dawo back to reality. “Fawzan...” said the police officer slowly, wasu hawayen suka kuma taruwa cikin idanunsa suna shirin gangarowa, kallon officer din yayi yace “Yes?” “A ranar da Samha ta bar gida on Friday morning did she look ok?” He don’t know how he just started crying like a baby, Yusra hugged me suna cigaba da kukan tare. “Fawzan you have to be strong for Samha and answer the questions, wannan shine hanyar da zasu taimaka mana mu gane Samha” Yusra tace tana goge masa hawayen dake kwarara wane karamin yaro, mom and Adeel ware trying hard not to cry suna waje tare da wasu female officers suna ansa questions dinsu. Munifa, Yasmin, Amal, Hanifa, Hilwa, suna gefe suna ta gunjin kuka.  Anty Safaa, Anty Faridah, Anty Safiyya are on their way from Yusra’s house.  Anty Lami, Anty Jamee they’re all here suna ta kuka. Goge hawayen ya kuma yi yana kallon police din “She looked fine and happy to me” the officer nodded yana jotting down “Ko zaka fada mana ina taje a wannan ranar?” “Of course, she went to their house for her nephews naming ceremony” “When did she left the house” “Around 5:30” Again he nodded and jotted down “Officer” yace yana hade hannayensa duka biyun wuri daya “Please, please and please! I’m begging you to find my Samha, my life is incomplete without her, I swear I will not be able to survive without her...” Yace muryarsa na kakkarwa, girgixa kai officer din yayi cike da tausayi yana squeezing kafadunsa. “We will try our best don’t worry” “Samha you have to come back please” Fawzan yace yana kallon screen din tv. “Is Samha ok? Is she hurt? Or was she kidnapped? Or worse dead?” “No!” He screamed yana cusa kansa cikin cinyarsa, he really wants to be strong but he can’t...  “Fawzan you have to be strong...” mom tace tana shigowa cikin parlon “Am trying mom, it’s just hard...” “I know, we’re all trying to be strong for her, for you...” Zama tayi gefensa “Are you hungry?” Ya girgiza kansa “No...” “You have to eat something” She stands up and Yusrah ta zauna gefensa tayi hugging dinsa. Amal was on the carpet at the far end praying nafls, her eyes were red and fluffy, Hilwa was on the couch ta zabga tagumi tana kallon wuri daya, the babies were sleeping peacefully in their cribs, her eyes were red and fluffy too. “Yah Fawzan I beg you to stop crying, be a man, men don’t cry” tayi murmushin karfin hali. “I know Yusra am trying hard it just aint working, what if something bad happen to her? I can feel something is terribly wrong somewhere...” A new set of tears already suna zuba “Ya Allah...” cewar Yusra   Anty Faridah ce ta shigo with a plate of fried rice with shredded beef, and grape juice in a tray. “Come and eat” She dragged him on the floor and sat down with him, ko sha’awa abincin baya basa his appetite was long gone he didn’t have it in his to eat anything. “Don’t be stubborn Fawzan you’re not a small kid, now eat!” She warned him,  He lazily grabbed the spoon and start eating it, he ate half and dropped the spoon down. “What do you think you’re doing Fawzan?” “Anty I swear if you forced me to eat some more I promised am gonna puked all the food I’ve eaten, so I beg you to leave me wallahi am full” “Alright son, now calm down and pray for her ok?” He nodded quietly and stared at one plane, he later get up to pray and poured his heart to the almighty praying and crying that whenever his wife is, he hope she’s alright....    *******   The next day...  9:30pm   “Fawzan I need you to tell me something, do you think Samha had any enemies?” He thinks well and nodded  “No” Fiye da sau daya Fawzan have been answering same question from detective Ayman Saraki kamar yadda yaji ana kiransa.  Was she acting normal?  Does she have rivals or enemies?  Does she looks distracted on Friday?  Did she look like something is bothering her?   Is she worried about something that he noticed?   Duka questions din ansar daya ce yake basu “No!” Samha didn’t act any different towards him, she acted normal and looked happy. They were happy everything was fine.  “Ka kira wayanta?” Detective Ayman ya tambaya “Yes of course I did, tun ranar wayanta yake kashe har yau” The detective listens attentively and nodded jotting down on a note “Gaskiya this case is really hard to crack, there’s no proof or any hint on how to find your wife Mr Fawzan, do you think she left to someone house she knew? Or do you think guduwa tayi?” “Ina zataje?” Mom ta tambaya “Tanada komai and she’s happy with us why will she leave?”  “Samha didn’t leave!” Fawzan yace a fusace  “That’s not like my Samha, she won’t leave just like that, something is wrong” Duka mutanen wurin suka gyada kai alamar eh “What if she was kidnapped?” Yasmin tace muryarta har ta dishe “No she is not kidnapped! If she was da yanzu sunyi demanding kudi daga hannunku” detective Ayman stated “Then where is she?” Hilwa snapped Everyone was freaked out! “Kunyi tracking motarta? Am sure her car has a tracker” Amal tace tana kudundune cikin blanket kamar mai zazza6i. “Yes we did, but ga dukkan alamu her tracker was destroyed” “Ya salam” Fawzan yace idanunsa na kawo ruwa “Fawzan just have patience” mom tace tana kokarin danne nata hawayen Wayar Fawzan ce ta fara ruri, cikin hanzari ya dauka... “Hello!?” “Assalamu Alaikum” wadda ta dauka da alamar macece  “Wa’alaikumusalam, dawa nake magana please?” “My name is Deenah, are you anyway related to Khadija Ahmad Shehu? A girl with  the Audi R7?” His heart jumped and he quickly said “yes!” “Ok but first tell me your name and meye dangatakarku da ita?” “My name is Fawzan Jamil, and am her husband” “Fawzan do me favor and tell your family to rush to the hospital” ta bashi sunan asibitin Gabanshi ya fadi “Meyasa zamuzo asibiti? Is everything ok?” “No they need to come and identify the body” His heart beat fast kamar tashin jigin zama sadda yaji wayar na neman su6ucewa daga hannunsa “Who’s body?” Shiru tayi can ta saki nannauyar ajiyar zuciya “Khadija’s body Fawzan, am sorry to say but she’s dead” At that moment his heart stopped beating a take ya sulale kasa ji kake tim! Take hankalin jama’ar wurin ya tashi nan da nan kuma akayi kansa.....        




God bless y’ll! πŸ’•

FAWZAN KO ADEEL PAGE 107

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’  




Written by MSB✍🏻
 Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•



     πŸ‘„πŸ’‹



    Page 107



    *******



  “Fawzan honey! I’ve set the game! Kayi sauri Please” “Samha ya mukayi da ke akan kirana Fawzan!? I told you to stop calling me Fawzan call me Habiby or darling, or even sweetheart right?” Murmushi tayi gamida lumshe idanu, duk baccin data sha still tana jin wani baccin, they slept immediately Fawzan ya dawo daga aiki ita kuma school around 2:30 haka they woke up a bit after Asr. Daga mosque yace mata zai fita to run some errands and ya dawo after Isha’i. And now they are trying to play game a parlor. A hankali aka bude kofar parlon din aka shigo, Aliyah ce tana sanye da wani tight skirt na atamfa mai slit daga bayansa sai rigar da aka dinka into a peplum, she wrap kashka around her head, hannunta daya kuwa ta makale handbag dinta while dayan yana rike da wayarta tana latsawa, sanye take da glass tana taunar chewing gum, tafe take hills dinta na kara kwas kwas kwas, kamar wacce ke tsoron taka kasa haka take tafiya. “Samha bacci kikeyi ne?” Samha ta bude idonta ta kalleta a wulakance. “No am practicing how to die...mtss rubbish” Murmushi Aliyah tayi tana kashe murya “Gosh! You’re so mean! I wonder yadda yah Fawzan ke copping dake” Tashi tayi tsaye ta isa inda Aliyan take tana mata kallon wulakanci  “Wallahi ki sake kirana mean ki gani idan zamanki bai kare ba gidannan yanzun! Wallahi I will throw you out try me and see!” Kara kallonta takeyi cikin ido sannan ta wuce wurin Fawzan wanda ke kitchen da bowl din biscuits da bowl din chocolates yana kokarin saita su a hannunsa.  “Kana bukatar help?” Ya gyada kai and passed her the bowl of chocolates sannan a tare suka fito daga kitchen din zuwa parlor. Zum6ura baki Samha tayi “Ban iya buga FiFA ba” tace suna zama bisa purple fluffy tun-tun. Kallonta yake sannan yayi kissing goshinta yana kara matso da ita dab dashi “Don’t worry I can play ke sai ki kalla” And a haka sukayi spending time together da daren nan Fawzan yana ta playing game dinsa while Samha watches and enjoying his company. They were both dressed in a sweats, yana makale da ita cikin arms dinsa yana playing game din at the-same time. They talked about everything and nothing, they even talked about food, babies, school, work, marriage etc until Aliyah came and ruined Samha’s mood.  “Yah Fawzan Abba yace na fada maka that project is ready” Fawzan paused his game “Ohh finally! But ta ya kika sani... ? I mean Abba baya nan” “Well... I... called Mama na gaishe su... sai tace kana ina nace baka kusa shine tace Abba yace na baka saqo... that you should talk to Joseph ranar monday at work idan kaje zakuyi magana” “Alright I will talk to him then... your mom also called me tace gobe zasu dawo so sai ki shirya” “Ohh... soon haka? I thought she told you zasu kara kwana 2 she didn’t tell you kenan?” “No.. she didn’t...” Samha ji take conversation dinsu has turn into a serious one sai kawai ta mike zata bar parlon, da sauri Fawzan ya riko mata hannu to prevent her from leaving “Sorry na manta and about your wedding with that Abba’s friend will be fix immediately Abba suka dawo Nigeria...” Fawan yace yana making feather like circles on her fingers. Tauna lips dinta tayi tana kallon Samha kamar ta shaqo ta “So soon haka? I mean give us a chance mu fahimci juna and all” “Of course not, no need for that you know the reason for this wedding and it serves as your punishment keda Shatu” “I know, I know but don’t you think I deserve a second chance?” “Well am not in the position to say that, you can go ahead and ask Abba” She glared at Samha one last time and left the living room angrily...! Fawzan cigaba da game dinsa yayi while Samha ta dauki wayarsa tana playing candy crush.   ********  “Habiby please help me strap my bra, mom tana ta kirana” she tapped on his sleeping figure bude idonsa yayi a hankali  “Samha ni ba iya sawa nayi ba only cirewa” yace yana tashi zaune daga kwance yana yin yadda tace, juyo da ita yayi and kiss her   “Good morning baby na” She kiss back running, he was running his hands on in her hair  “Fawzan don’t start, tafiya fa zanyi yanzu” He starts to nibble her ears and she rolled her eyes, Fawzan bazai barta ta tafi ba tasan inba samun abinda yake so yayi ba he won’t let her be. “If mom kills me laifinka ne” “I just can’t get enough of you Samha” “Awwn Habiby you’re addicted to me” She kissed him on his cheeks “But I have to go hun, you know today is the naming ceremony of our handsome little soldiers, I will see you later kenan ko?” “Wait you’re gonna drive today?” “Yes baby you told me you’ve a lot to do at work, so I decided to be fair to you and drive myself” “Ok honey but drive carefully ok? And also concentrate banda gudu da yawa” She hugged him “Don’t worry Habiby”  Shiri ta shiga yi, even Fawzan volunteer to make her hair and makeup, da taimakon Samha ya shafa mata mascara on her eyelashes thanks to Allah bai 6ata mata fuska ba. She was dressed in a black bubu that has a big dark purple flowers, she picked her purple veil and wrap around her head and black bag. “Fawzan zan tafi” tace ma sleepy Fawzan, she climbed his back and kiss his forehead. “My regards to mom and everyone including my two munchkins” yace cikin muryar bacci Murmushi tayi ta kara masa kiss one last time then ta sauka daga kanshi ta fita zuwa parking lot motanta ta shiga and drove off.


********


Wurin is too laud, too loud for her liking as you all knew Samha hates crowd, yara of various ages were busy playing, running, jumping and shouting cikin gida. Wasu mata kuma sunyi group suna hira, while some seating alone, Samha ta tabbatar rabin abinda suke fadi gulma ce. You may be wondering ina Samha? Well tana kitchen tana zuba abinci kamar batayi breakfast ba wata irin yunwa takeji it was unlike her. Tunda tazo bata huta ba everyone wanted one thing or the other, wasu kuma kawai kiranta suke suna kallonta suga yadda ta koma bayan tayi aure.  “Samha! Please zo ki kar6i Aryaan kuke yake sonyi” wata aunty dinta shouted from the garden. Daga tsayen da take daga kitchen ta watsa mata wani mugun kallo  “Aunty Zainab abinci zan zuba, ga Amal ko Yasmin can Please kice su kar6e shi” She pleaded. Gyada kai tayi kamar bataji dadi ba ta kira Yasmin “Samha wato kinyi aure kin manta damu ko? Ina surukin nawa?” (She was Dad’s elder sister) Anty Jamila dake zaune Lagos tace tana shigowa kitchen din She smiled and took a bite of her food “No ba haka bane Anty Jamee, school ne wallahi, Fawzan is at work” “Ohh ayya! Shi zaizo ya dauke ki ne?” Diyarta ce ta shigo kitchen mai suna Halimatu. Itace first born “No Anty Jamee I will drive myself home” tace tana kallon Halimatu dake kallon abincin Samha tana hadiye miyau. Dauke abincinta tayi da sauri “Halimatu babu ‘mu’ a cikin abincin nan” Fitowa sukayi daga kitchen din gaba daya “I only wanted the tsire ma” ta zauna gefen Anty Jamee tana maida numfashi “Kai yau ruwa ya mun duka fa” Samha tayi dariya as Anty Lami (dad’s twin sister dake aure kano) walk in with her last born Amma. Zumbur Samha tayi taje tayi hugging dinta “Kwana da yawa Anty Lami kin manta damu ko?” Tayi dariya tana xama gefen Halimatu she was chocolate skin color. Samha ta kar6i 7 months daughter dinta Amma ta koma inda ta taso ta zauna she was beautiful she was also a carbon copy of dad just that ita tana mace shi yana namiji. They lived in kaduna with her husband Ishaq with 4 beautiful children, her first born are twins two beautiful daughters, then sai ta haifi namiji mai suna Muhammad ana kiransa Moh, and her last child Amma who is 7months old.  “Wallahi am so busy da 5 children, having twins is not an easy task, they’re tiring the hell outta me” tace tana murza temple dinta Samha tayi murmushi tana shafa silky gashin Amma wadda ke kama da mamanta but had her father’s fairness and eyes. “Yaushe yaranki suka xama biyar?” “Alina, Haseena, Moh, Amma and Ishaq” “Ohh yanzu Your husband is now your child?” Anty Jamee ta tambaya tana watsa mata da mugun kallo da wasa “Eh manah instead yana hana su sai yana biye musu!” Aka kyalkyale da dariya  “Yanzu suna ina?” “Na barsu gida da daddy, yanzu ya kirani wai ake frying eggs” “Eyya poor guy” Samha tace tana murmushi  “Yesso I need a break that’s why na barsu can” Akayi dariya gaba daya. They continue chatting and catching up bata samu zuwa bikin Samha ba. Suka danyi rawa daga nan kowa yaje yayi asr, both the mother and her babies were dressed in nice clothes, anyi pictures and a bit later kowa ya fara shirin tafiya gida.   Motanta ta shiga it was a bit dark outside kasancewar magrib ta kusa, driving take a hankali, inda daidai wani roundabout taji motanta ta fara wani girgid’i, she tried to control the car but to no avail, wani gigitaccen ihu tasa inda tayi tayi break din yaqi dannuwa, kwace mata motar tayi ta gangara gefen titi ji tayi ta bugi wani tree, she let out an agonising scream before the car roughly stopped after hitting a huge tree. Samha hit her back and forehead roughly, it hurts it freaking hurts! Wani irin zafin radadi ke ratsa hannuwanta, bayanta da kanta inda cikinta ke wani murdawa, kuka tasa a wurin tana kokarin bude idonta hakan ya gagara, kafin wani lokaci idonta ya rufe and she succumbed to darkness.....              


God bless y’ll! πŸ’•

FAWZAN KO ADEEL PAGE 106

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’




 Written by MSB✍🏻
 Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•  



  πŸ‘„πŸ’‹  



   Page 106




     Kallonta suka tsaya yi inda tayi sauri ta durkusa ta fara kokarin tattara wurin. “Me kikeyi a nan?” Fawzan ya tambaya yana kallonta da mamaki “I...I came to ask Samha inda take ajiye milk daman” Samha tayi wani shu’umin murmushi ta isa inda Aliyah take ta durkusa tana kokarin taya ta, kallon juna sukeyi Samha ta sakar mata murmushi inda Aliyah ta murtuke fuska “Be careful next time not to eavesdrop (La6e) ever again understood?”  Huci Aliyah takeyi inda Fawzan ya tsallake su ya wuce yana waigowa yace “Habibty ki same ni backyard i will be waiting for you” ya mata wink ta mayar masa duk akan idon Aliyah wadda tayi mutuwar zaune Bayan ya fita Samha ta mike tana kallon Aliyah “Can you kindly clean this mess up? Cuz you can clearly see that my darling husband is calling me, enjoy cleaning” tace tana mata murmushin mugunta sannan ta fice itama, tsabar haushi Aliyah tayi wurgi da fasashen glass din a sanadin haka ya yanke ta. “Damn! I hate that girl! Wallahi you have to pay Khadija Ahmad!!!”  Her Heart beats fast as she spot Fawzan zaune yake backyard yana sanye da farar singlet da maroon boxer, tana isa ya jawo ta ta fada bisa shi ta lumshe idanunta “I have my eyes only for you baby, mutuwa ce kadai zata raba mu insha Allah so don’t worry” “Insha Allah I love you” tace tana wrapping hands dinta around his neck tana smiling he did the same, his chest feel warm. “Wanna have some fun?” Sunkuyar da kanta tayi tana murmushi tace “Yeah...”          ********    “Hilwa this is the last time I’ll warn you zo nan!” Anty Hauwa scolded Hilwa tayi ajiyar zuciya kamar mai shirin kuka sannan ta dauki kayan wankan tabi bayan Anty Hauwa who was mom’s elder sister.  Hilwa batason yin wanka a cewarta ruwan ya mata zafi kuma batason zama cikin ruwa mai wannan leaves din da ake sawa. Samha kuwa xama tayi tana kallon drama din tana tunanin itama haka xa’ayi mata wata rana? Tasan za’a sha daga kafin ta yarda ayi mata wankan jego “Allah Anty Hauwa ruwan nan kashe ni zaiyi wata rana!” Tace tana kukan wasa Jiya aka sallame ta after 4days da haihuwan, the stitches were taken off but still tana da cast around her arm. “When I give birth to you haka nayi enduring don haka dole kema zakiyi so ki rufe mana baki” mom tace cikin dariya tana rirriga baby Aryaan bisa kafadunta dake son yin rigima maybe he’s hungry. Baby Affan yana dakin Amal yana bacci wanda aka kusa mayarda shi nursey room. “Mooom!” Hilwa tace da karfi Samha kuwa na zaune gefe guda tana shan kunu tana ta dariya zuciyarta fes, this is what she calls a happy family, mom is blessed with 2 amazing handsome grandkids at once masha Allah. Mom was always smiling yanzu, koda Samha tazo harda hugging dinta tayi and kept giving her food wai tafiso tayi kumari tayi 6ul 6ul, amma to be honest Samha batason kiba. “Ya Samha Fawzan yace na tambayeki meyasa bakya picking calls nasa?” Ta dago tana kallonta “Fawzan?” “Yes Fawzan your husband dummy” she gave her a stupid look “Yeah I know! kawai nayi mamaki ashe kuna chatting daman?” The babies making sounds making her melt and muttered an “Awwn” She is just so in love with them “He just texted me o! Now answer him” “Banzo da wayana ba yana gida” Tace tana mikewa tsaye and adjusting her orange and black skirt na atamfa. “Ok he’s coming to pick you up after magrib” She nodded her head  “Samha kinga neck dinki duk spots, oh ni Bilki you walk around with it a haka?” Mom tace tana dubawa “Mom ba spots bane” tace tana kokarin freeing kanta daga mom, kin yarda mom tayi ta zaunar da ita gefenta and examine the marks which were truly love marks from Fawzan. Hilwa and Amal have already started laughing, while Sadiya dake kitchen tayi murmushi, Amal even wiping fake tears. Shigar da kanta tayi cikin pillow cike da kunya, “Samha kinyi sallah?” “Eh nayi zuhur kafin nazo nan” Gyada kayi tayi ta wuce inda baby Affan ke kwance yana ta kokarin fara kuka. Ita kuma Samha ta kar6i Aryaan daga hannun Amal. Tunda Shatu taji shigowan Samha ta shige dakin dake baya bata so su hadu, don ita kam bata iya hada ido da Samha, tun sadda Samha ta fada ma mom, mom ta mata tas ta mata fada, inda tasa tasa ta kira Samha ta bata hakuri and honestly Samha ta yafe mata har cikin ranta.    *******   “Kodai a baka ka tafi dasu?” Amal tace cikin dariya tana kallon Fawzan dake ta wasa da twins kamar suna jinsa. Tunda ya shigo direct ya tafi wurinsu da yake duk suna parlor ko wane kwance cikin crib dinsa ko takan Samha baibi ba wurin babies ya tafi direct tabbas tasan Fawzan had a soft spot for babies. “Yes please a bani” yace tsakaninsa da Allah yana kissing goshin baby Affan.  Amal da Hilwa suka sa dariya, Hilwa tace “Kar kadamu you’ll be seeing them more often, zamuna kawo maku su babysitting (raino) yadda kai da Samha zaku shirya kafin... kun dai gane ay” tace tana ma Samha wink and smirk tana dariya lokaci daya. Samha ta watsa mata da mugun kallo sannan ta dauko throw-pillow daya ta wurga mata, it’s hard to believe that she’s the second born, though cikin mata itace babba.  “Yes we’re going to need the training alot, Besides I plan on having a football team” “Wasa kake! 12 kids?” Samha tace tana zaro idanu wane taga abin tsoro “Yes Samha the more the barrier” (a fence or other obstacle that prevents movement or access, it can also be called blockage) “Oh how I wish Yasmin is here to see this whole drama” Amal tace tana ta kyalkyatar dariya.     *****    A fusace ta fito daga gidan ta dauko dayan wayanta da bai lalace ba she thanks Allah da take da two phones she needed to act fast before her heart bursted of anger. Some seconds later aka dauka “Mazaa!” Abinda Aliyah ta fara furtawa kenan  “Manyan mata sai yau aka tuna da mu?” “Kaima kasan idan na kira ka ta samu ne” “Say it wallahi it will be done in a blink of an eye” “I want you to do something for me! And please kar ya wuce cikin satin nan please mazaa!” “Ok tell me what I should do” “Ok...........  and please act fast” “Naji madam ina zan same ta? I can’t go to her house and get it done you know, ya zamuyi kenan?” “Tana zuwa school almost everyday except for Saturdays and Sundays and sometimes Friday! And her sister recently gave birth so tana zuwa can also but not everyday, I will tell you exactly how you will do it! But for the meantime send me your account details” “Alright madam, don’t you worry your work will be completed exactly the way you want! Don’t worry and I promise you no one will suspect us not even you” “Toh shikenan ay nasan baka wasa indai zakaji aljihunka da nauyi, and please make sure you do it right! Or else I will kill you!” “I will madam! Allah ya biya” “Ameen” Kashe wayan tayi tana huci tace “Ni Aliyah Sada Garga I vow to deal with anyone who tried to separate me from Fawzan, and Samha did the worse by marrying him and making him hate me! And now I will do something worst than what you did Samha Ahmad, koda hakan na nufin rasa ranki!” 😈😈😈😈😈what is Aliyah up to? πŸ€”

FAWZAN KO ADEEL PAGE 105

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’





 Written by MSB✍🏻
Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•  



   πŸ‘„πŸ’‹




      Page 105    





  Gefen gado ta zube tana maida numfashi, hair dinta ta ta6a jin bata daure ba yasa ta isa gaban mirror ta bude box din data ke ajiye ribbons dinta ta dauki daya tana tsakar kama gasin ne taji knock, ta tabbatar ba Fawzan bane cuz shi baya knocking shigowa kawai yake so tasan bai wuce Aliyah. Bude kofar tayi a fusace tana kallonta daga sama har kasa, sanye take da purple and white nightgown. “What do you want?” “Daman zan tambaya ne ina ne qibla?” Tace a ranta Why don’t you ask your brother? Daurewa tayi tace “Zakiyi facing wardrobe” Rufe kofar tayi ita kuma Samha ta karasa daure hair dinta. Bayan ta gama ta sauka kasa ta dauko ruwa and switch off the lights, ko ina Fawzan don bata ganshi ba. A ranta tace I’m mad at him so I shouldn’t be thinking about him. Kashe fitilun tayi cikin dakewa ta haura sama dakinta kai tsaye ta wuce, ta gaji da fada da Fawzan zaman lafiya kawai take so su samu da kwanciyar hankali amma ta lura Aliyah ta hanasu sakat which is why ta yanke shawaran fighting back with all her power to save her relationship with her husband, she won’t let Aliyah succeeded in her evil plans not when she’s alive! Ajiyar zuciya ta saki gamida gyara kwanciyarta addu’a tayi tana gamawa bacci yayi gaba da ita.      *****     Washe gari da nishadi ta farka bata yi niyyar yin fada da Fawzan ba don ta gaji just because of that shit Aliyah bazatayi fada da Habibynta ba. Mikewa tayi daga gadon ta shiga bathroom kasancewar tana hutun sallah sai kawai tayi brush tayi wanka ta saka kayanta, red tight jeans ne da light green top mai red roses jikinta, gashinta ta kama sai jelar ta sauko bisa bayanta turare ta feshe jikinta dashi masu sanyaya rai, henna dinta na nan bai goge ba amma ya fara fading, makeup kit dinta ta dauko karo na farko ta fara zuba kwalliyah thanks to Yasmin and Amal sun koya mata, koda ta gama takwas ta dan wuce, fita tayi daga dakin don neman Fawzan. Dubawa tayi dakinsa ganinsa kwance yana bacci, sai kawai ta fada kitchen ta fara girka masa favorite dinsa, ta gama tayi arranging kan dinning sai ta wuce don tashinsa. Kwance yake yana bacci peacefully he looks so cute when he’s sleeping, gaba daya yayi hugging pillow daya yana ta baccinsa. Yar dariya tayi ta hau gadon tare da kwanciya bisa cinyarsa tana shafa kumatunsa. “Good morning sleepy head! Wake up” Tace tana matsawa daidai kunnensa tana masa rada rada, motsawa yayi yace wani abu wanda bataji ba ya rike mata hannu cikin wuyansa ya koma bacci. Dariya tayi a hankali “Wake up or I’ll lick your mouth...” Tace tana shafa cikinsa a hankali, a hankali ta kai hannunta bisa kirjinsa ta kuma cewa “Fawzan last warning wake up!” Girgiza sa take a hankali ya bude ido da kyar yana kokarin tureta, dariya tayi evilly ta duka daidai saitin bakinsa and started licking, bude ido yayi da sauri “What in the world....!?” “Kazama!”yace yana goge bakinsa da wani red hanky. Kura mata ido yayi ganin yadda take ta dariya, dan pouting yayi wanda ya kara fiddo masa da zahirin kyawunsa, itama zum6uro bakinta tayi “Sorry nayi iya kokarina kaki tashi” murmushi yayi ya jawo ta ta fado bisa kirjinsa “Samha I think I deserve an apology” he said in a morning voice, it sounded hot and raspy and his mouth still smelled like mint, wai da gum yake bacci ne kam? Kara shigewa tayi cikin kirjinsa tace “Am sorry... about yesterday I think I over-reacted, am sorry” Murmushi yayi yayi jumping kanta ihu tasa  “Get off me I can’t breathe!” Tace tana kokarin ture shi daga kanta “No I won’t, wayace ki tashe ni daga bacci I thought that’s what you want....?” Da kyar ta kwaci kanta ta sauka daga gadon tana gyara rigarta. “No! I made breakfast!” Yana ta faman dariya ya shiga toilet, he finished his business can ya fito suka tafi dinning area. Tare suka zaune Samha na kan cinyarsa suka fara cin abincin tare which is waffles with chocolate syrup then raspberries and whipped cream, then chips with omelettes, sausages, garlic bread, baked beans sauce and coffee. “I think am getting fat Samha, you feed me way too much” Fawzan yace yana shafa cikinsa, he was on his last sausage. Dariya tayi ta dauko tace “This is the last one” Bude bakinsa yayi da kyar tasa masa yace  “Now your turn” Murmushi tayi a kunyace ta bude bakinta yasa mata ta dayan side din, haka sukayi taci and ended up kissing each other. They broke off yana mai tsareta da warm and dark eyes dinsa. Gabanta ya fara dukan tara tara tana shafa sajensa “Fawzan I love you so much” His heart melted ya kamo hannunta yana kallon idonta “Say it again” He started kissing her slowly har rawa jikinta keyi, yadda yake kissing dinta it clearly shows how much he loves her. They broke off she smiles shyly, kallon juna sukeyi, lips dinsa na motsi ya fara cewa “I lov.....” Aliyah ce ta shigo kai tsaye.
A fusace ta kalleta tana watsa mata mugun kallo ita ko murmushi kawai takeyi hakan ya kara qular da Samha, kallonta ta kara yi ta kuma kallon Fawzan da yake sipping coffee daga lokaci zuwa lokaci yana danna wayarsa.  “Hey yah Fawzan” “Hi” ya amsa as if he was disappointed data shigo “Yah Fawzan how are you? And also matar nan taka bata iya magana bane?” Ta tambaya tana jan kujera daya tare da zama, tana tafe heals dinta suna kara kwas kwas kwas...  wani haushi ya turnike ta ganin yadda Samha ke makale dashi, cuz zaune take a cinyarsa tayi crossing legs dinta shi kuma hannunsa yana zagaye around her waist ya rike abarsa gam gam. Wata dariya Samha tayi tana shafa sumarsa tana kallonta daga sama zuwa kasa “Sorry ina magana, but bana magana da wadanda basu isa bane wadanda are not worth my time” Chewing gum ta tauna yayi yar kara sannan tace “Owch! That was rude darling” “You’re in my house, you don’t have a say” tace tana mikewa daga jikin Fawzan ta bar dining din ta hau staircase. Aliyah is a very stupid woman, ji take kamar tayi gunduwa gunduwa da ita ta rataya ta a saman tree ta sakar mata 6eraye su cinye ta! Fadawa kan gadonta tayi ta lumshe idanu tana maida numfashi a hankali, ta tuna sadda Fawzan ke bata labari da dadewa yadda take fada da mom dinta sam ta raina ta yarinyar batada manners, tasan da itace a position dinta da mom ubanta zataci ba kadan ba, da kila ranar sai ta gudu neman taimako. Rigingine tayi tana kallon ceiling, karar tafiya taji a hankali Fawzan ya tura kofar dakin ya shigo yana tsaye hannunsa yake cusawa cikin gashin kansa. “Haba Samha why are you doing this? Why are you been mean all of a sudden? Bata fa yi miki komai ba she’s been nice to you, mu lalla6a ta mu rabu lafiya” She blinked her eyes tana kallonsa baki sake, ta dauka sun wuce wurin? Here he was talking to her because of that man snatcher! Wata irin dariya tayi “Really Fawzan I am the one been mean now? Seriously?” “Of course yes!” “Ka daina mun tsawa!” Tace tana tashi daga kan gadon ba shiri “If you have been reasonable I wouldn’t have shout! Aliyah is my cousin, I know she have issues here and there, I also admit she’s a real trouble maker, ta mun abuwawan da basu dace ba but tayi dana sani, ta bani hakuri tana kuka which na tabbatar bazata sake ba.... so am begging you to stop this absurd (inappropriate) behavior!” Ta ware ido cikin mamaki “So you think am been absurd? Ok now tell me something honestly Fawzan, how will you feel idan ka ganni da wani? How do you feel sadda ka ga wani qato ya fita daga gidannan you’re jealous aren’t you? Now tell me!?” “Wannan is a different case!” He said grabbing her hands yana matso da ita gab da shi She rolled her eyes “Ok Aliyah isn’t?” Tace tana cire hannunta daga nashi tana matsawa baya har ta isa jikin window, hawaye cike idonta just because of one damn person she is fighting with the love of her life. Matsowa yayi dab da ita and pulled her to his warm body “Ya kike so ayi yanzu?” Yace yana ajiyar zuciya yana kokarin danne bacin ransa “You know I cannot just tell her to leave, I told you countless time yadda akayi tazo” Inhaling tayi in and out tana kallonsa sosai “Tun farko da bakace yes ba... she’s in love with what’s mine and bazanyi sharing ba....” Fawzan yayi dariya baisan sadda ya daga ta sama ba “Baby na kenan! Ya Allah you mean so much to me I can’t even explain” He gently hugged her and she hugged back wrapping her arms around his tight arms. Karar faduwar abu sukaji suka jiyo da sauri ganin Aliyah sukayi da cup mai coffee ciki ya fadi ya fashe into pieces can gefe kuma wayarta ce screen din ya zage ya farfarshe, daga ganinta kasan ranta idan yayi dubu toh ya 6ace......            




    God bless y’ll! πŸ’•

FAWZAN KO ADEEL PAGE 104

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’




  Written by MSB✍🏻
  Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•    




 πŸ‘„πŸ’‹  




   Page 104  





   Wasa Samha kema Asaad kamar ance daga ido ta hango Fawzan yana shigowa parlon shida Anty Faridah his favorite Aunt (sister din mom)da yayanta guda biyu Sakinah da Rukayya, mosque ya tafi sallah ya dawo yaga Anty Faridah tayi parking shine suka karaso ciki tare suna tafe suna raha. “Bakada kunya ko Fawzan? Shine kake ta wani kashe ma Samha a ido a gabana, lallai yaronnan” “Haha Anty Faridah wa kike so na kashe ma ido idan ba matata ba?” Dukan wasa ta kai masa sadda suka karaso ciki sosai ya zauna kusa da Samha “Hey beautiful” yace cikin rada rada “Hy” tace a hankali tana rufe fuskarta da gyalenta.  “Stop with the whispering please” Yusra begged Fawzan yayi dariya tare da mikewa tsaye “Samha muje ko?” “What? Why?” Aunty Faridah tace da mamaki  “Haba mana yaya baku faya zuwa ba and kunzo baku dade ba har zaku tafi?” Yusra tace tana kar6ar Asaad daga hannun Samha kamo hannun Samha yayi and pulled her up “Daga asibiti muke can muka wuni, kinga yamma nayi bari mu tafi” “Yeah you told me, Samha Allah ya raya” “Ameen”  “Kasan gobe Mama da Abba zasu tafi Jordan?” “Yeah Abba told me, yaushe zasu dawo?” “Two weeks zasuyi” “Allah dawo dasu lafiya” “Ameen ameen” “Ina Maman?” “Tana ciki” “Bari na mata sallama” “Ok” Sallama yayi tana kan sallaya tana lazumi ya shiga suka kara gaisawa “Mama zamu wuce” “Har zaku tafi?” “Eh Wallahi, ashe har tafiyar tazo?” “Wallahi tazo” “Allah kai ku lafiya yasa a dace” “Ameen, Abba ya fada maka Aliyah zata zauna gidanka tayi 2days? shima mahaifinta da matarsa zasuyi tafiya gobe zuwa Bauchi, kwana 2 kawai zasuyi” Bata rai yayi da sauri  “Noo Mama, noo Aliyah bazata zaunan mun gida ba, mu kadai ne danginta da za’ace ta taho gidana?” “Toh ya kake so inyi Abba ne fa da kansa yayi mun maganar yace baban ya nemi alfarma so kake muce masa a’a? Kuma babanta yaja mata kunne sosai akan ta kama kanta har a samu su dawo” “Nidai gaskiya a’ah wallahi Mama, Samha bazata yarda ba bama”  “Kayi hakuri Fawzan Abba ne yace a barta me akayi akai kwana 2? Kamar gobe ne fa, kawai dai kusan irin zaman da zakuyi da ita” Ba don yaso ba yace to ya mike jiki a sanyaye ya shiga part din Abba, shima bankwana ya masa inda Abba ya tada masa maganar Aliyah yace ay Mama ta masa maganar, hakuri ya shiga basa for the inconvenience yace babu damuwa, Abba yace idan ta kimtsa anjima za’a kawo ta.  Kitchen ya iske Aunty Faridah tana dauko juice cikin fridge “Mommy zamu tafi” “Haba so soon son? Yanzu ma ka daina zuwa inda nake ko?” Yayi dariya “Why will her visit an old woman bayan ya aje young and beautiful lady a gidansa?” Daga ido sukayi sukaga Aunty Safiyya tsaye (babbar su Mama, su uku ne daman, aunty Safiyya ce babba sai Mama sai aunty Faridah). “Kai Safiyya you’re older than me fa” mommy tace tana dariya “Fawzan told me Hilwa ta haihu naje na gano babies din before coming here, masha Allah so cute” Tace tana hugging Samha “Yes I went there too, wallahi very cute indeed, Fawzan and Samha yaushe naku zasu zo?” Aunty Safiyya tace tana murmushi  Fawzan ya bubbuga kafarsa kasa yace “Gaskiya na gaji da wannan tambayoyin haka, kuma fa mata ne go give birth to one too” Aunty Faridah ta ware ido “Lallai Fawzan! Ko don kayi gemu sheyasa kake mun rashin kunya ko?” Da sauri Fawzan ya girgiza kai yana dariya “Ok am sorry zamu iya tafiya yanzu?” They said their goodbyes one last time to everyone then suka shiga mota. “Fawzan I want to learn how to fly an aeroplane” ta tambaya lokacin sunyi half way home He looked to her side and gave her the are you crazy look then ya juya yana maida hankalinsa ga titi. “Hey ka daina mun irin wannan kallon” “Wane kallo?” “As if am crazy” Yayi dariya “Your words not mine”  Juya kanta tayi ga window and crossed her hands.  “Baby na are you mad?” “Yes! And no kisses and hugs for you again” “Kai haba Samha, is that a punishment?” “Yap” “Ok sorry I will teach you wata rana. Happy now?” Sun isa gida sukayi horn aka bude gate ya shigar da kan motar ciki, yanzu ma duqawa yayi ta haye bayansa suka shiga cikin gida. Zubewa sukayi kan gado a gajiye,  “Ka tashi kaje kayi sallar magrib” Tashi yayi then grabbed her hands and pull her up, “Let’s go now” “Where?” “Sallah” “No I want to take a shower, you go and pray...” Kafin ta ida ya hada bakinsu wuri daya... “Will be right back baby” She nodded smiling adorably “Zan shiga yanzu, see you later” tace tana kokarin kwace kanta Kama ta yayi, yayi hugging dinta “Fawzan kar kayi missing sallah fa” “If I do know that is your fault” “How?”  “Because you’re too cute” She rolled her eyes pushing him away “Alright seriously you need to go” He give her kiss one last time sannan ya fita finally, she sigh and enter the bathroom.    ********    8:30pm    Zaune suke parlor suna cin shawarma suna suna shan chapman. “Samha can we talk now?” Ta gyada kai tana kallonsa a natse Hannunsa yake murzawa then starch his head Nan ya fada mata yadda sukayi da Abba da Mama.  Gabanta ya wani bada dam! Ta ware ido “Whaaat?”  No! No! Hell no!  Yama za’ayi ya yarda ya bar Aliyah ta kwanan masu gida?  “Fawzan no” tace tana girgiza kai Is he kidding me? “Samha...” he sigh then ya cigaba “Well, I don’t want her to stay too, but what could I possibly do? To argue with my parents?” Cikin mamaki tace “You mean she’s really staying?” Ya gyada kai yana kai chapman baki “Me zai cinye ta idan ta zauna gidansu!?”  “Manners Samha! She’s my cousin and Mama personally said she will stay here for two days! Tashi tayi a fusace ta bar parlon “To hell with her!” Binta yayi da sauri cikin daki “Samha me kikace?” Yace yana juyo da ita tana facing dinsa “I said to hell with her!” Tace tana gurnani  “Samha ni kike fada ma wannan magana?” Tayi shiru “I said talk to me Samha!!!” Jikinta ya fara kyarma ganin yanayinsa “You yelled at me just because of that excuse of a woman?” Tace idanunta na kawo ruwa “No I didn’t, you started it...” “No Fawzan! But am serious she’s not staying in my house, if you like rent a hotel I don’t care but she’s not staying here that’s final!” Ta kalle shi cikin ido kamar yadda yake kallonta itama Idanunsa jawur yace “It’s my house too, and a matsayina na mai gida na gama magana, well whether you like it or not she’s staying here for 2days I cannot argue with my own parents, end of discussion” Zuciyarta in banda quna ba abinda takeyi, she was really mad at Fawzan right now, she kicked his reading table and went out of his room. Tana fitowa taci ta karo da Aliyah tsaye da akwati, murmushi Aliyah ta saki “Hello Samha, well I hope am not an inconvenience to you?” Tace tana gyara zaman gyalenta. “Actually you’re” Samha tace tana murmushi  “Samha don’t be rude please” Fawzan dake tsaye bayanta yace Wani mugun kallo ta watsa masa “I am my own person so you can’t tell me what to do!” Gudu tayi ta koma upstairs dakinta ta buga kofar da mugun karfi yadda su Fawzan zasuji, so take ta nuna masa how angry she was.                       God bless y’ll! πŸ’•

FAWZAN KO ADEEL PAGE 103

πŸ’„Fawzan ko Adeel?πŸ’




 Written by MSB✍🏻
 Story by Maryam Sb (MSB) πŸ˜˜πŸ’•    




πŸ‘„πŸ’‹




      Page 103  





  Tafe suke hannunsu makale cikin na juna ba kamar jiya ba da Samha was scared and crazy amma yau she’s calm and excited. Fawzan walked beside her comfortably ya rike hannun abarsa kamar za’a kwace masa ita.  Sanye yake cikin wani black voile wanda sukayi fitting dinsa hakan yasa kirarsa ta fito zam, ta sauke ajiyar zuciya tare da sakin murmushi ta kara matse hannunsa suna cigaba da tafiya dakin da aka kwantar da Hilwa.  “Habibty kina ganin gifts din dana siyo ma Hilwa da babies din yayi kuwa?” “Sosai ma sunyi” tace tana gyada kai “kayi kokari really nice of you thank you Habiby, nifa ba abinda na siya mata” Ya kalle ta tare da mata gwalo ta rama “Oho dai am cool like that” tace tana murmushi  Murda handle din kofar yayi suka shiga a tare, kamar karamar yarinya tayi sauri taje tayi hugging Hilwa But gently gudun kar ta fama mata hannunta, tabbas suna fada and argues alot, sometimes she even feels like disowning her as as sister but they loved each other she’s the best sister in the world. “Mama Hilwa I missed you, Alhamdulillah masha Allah you’re fine now” tace tare da janyewa daga hugging din tana kamo hannunta marar ciwo “Anty Samha kenan yau na koma mama ko?” Tasa dariya “Kai kinga kibarki ya Hilwa!? Gaskiya kin bude but you’re still cute fa, and by the way why didn’t you tell me you’re having twins?” Murmushi tayi ta dauki cup of milk din dake cikin cup tasha a hankali ta mayar ta aje cikin tray of food din da aka ajiye mata “Yes, we wanted to surprise you and it worked!” She rolled her eyes  “Now where are my two soldiers?” Tace cike da jin dadi tare da nufar inda cribs dinsu yake, koda taje Fawzan was already all over them, she knew long ago Fawzan have spots for children  “Hey man! No wonder ashe kana nan ko?” Tace tana kallonsa then ta kalli babies din Wow! Masha Allah they took her breath away, wannan shi ake kira love at first sight, Samha bata tunanin zata iya banbanta su sam sam. “Bazaka dauka ba?” Ta tambayi Fawzan da tun dazu ya saka daya a gaba yana ta kallo yana wasa da tiny hannunsa. Shiru yayi yana cigaba da masa wasa “Ohhh I see! Baka iya dauka ba ko?” “Noo Habibty ba hakane bafa, I know how to pick them but am scared I might break them” Samha keta kokarin daukar daya while tana ce ma Fawzan ya dauki dayan. Hilwa ta kyalkyale da dariya “Kai don’t break their necks fa!” “Ya zamuyi toh?” “Bazan iya tashi ba so gaskiya I don’t know how you gonna do this guys” Kamar an turo Sadiya ta shigo dauke da basket din abinci “Ahh Alhamdulillah ya Sadiya please ki taimaka masu basu iya daukar babies ba”  Sadiya tayi murmushi ta ajiye kayan dake hannunta kasa then came and adjust the baby on Fawzan’s arm. “Gaskiya I will love to see you guys as parents, I will be coming just to watch you and laugh” tace cikin dariya “Haha keep making fun of us” Samha tace tana dariya “Hilwa ya sunan babyn dake hannuna?” Fawzan ya tambya yana jijjiga shi gently  “Oh that’s Abdulhakeem, he named him after his dad but we’ll be calling him Affan” tace cikin murmushi   “Wow Affan what a nice name, Samha I think you’re getting replaced” yace yana dariyar tsokana yana shafa kan Affan a hankali Sadiya da Hilwa suka sa dariya a lokacin da Sadiya ke taimaka ma Samha wurin daukan dayan “What’s his name?” Tace tana jijjiga shi a hankali yadda taga Fawzan nayi “That’s baby Ahmad dad’s namesake, we’re calling him Aryaan” “Allah ya jikan dad, I love their names, ya kike bambanta su?” “Wallahi bansani ba but I just do” “Samha bani na dauka nima” Sadiya tace tana murmushi  “No collect Affan daga hannun Fawzan mana” Ta turo baki tana matsawa daga kusa da Sadiya, Sadiya tasa dariya tace “I don’t think Fawzan will let go of Affan anytime soon”  Da taga da gaske bazata bata ba kawai tazo ta kar6a itama tana so ta gani wallahi.  Bubbuga kafarta tayi kasa inda ta nufa wurin Fawzan wanda ya fiddo wayarsa yana ta daukan Affan hoto, zama tayi kusa dashi and wrap her hand around his neck  “Can I have him pleaaaaaaaase?” Kallonta yayi ya mata murmushi tare da bata kiss a kumatu then confidently said “No” “Haba mana Fawzan, I promise to give you something special as soon as muka koma gida” “Ok here you go” “ok wait” tace tana dawowa bisa cinyarsa ya dora mata Affan a cinya ta rike shi close to her chest, motsi ya fara yi yana so yayi kuka da sauri Fawzan ya rirrigasu shida Samha nan take yayi shiru ya koma bacci.  Kallon Hilwa Samha tayi taga ashe bacci takeyi, they continue to hang out wit Affan and Aryaan, kuka suka fara dole suka mika ma Sadiya to give them milk wanda Hilwa pumps before sleeping.  Can Yasmin ta shigo  “Hey peeps! Ahh su Samha daman kina nan kenan?” Tace tana daga Samha and they hugged each other. “Ah Yasmin you don’t have to break me mana!” “Sorry am super excited today mun zama iyaye”

Samha rolled her eyes, hayaniya ce ta tashi Hilwa kunsan dai idan Yasmin na wuri kam ba wanda ya isa yayi bacci whew! Yasmin can shout and talk for Africa. “Hey ya Hilwa how was it? The pushing and everything?” “Ke Yasmin!” Samha ta kai mata dukan wasa “Ke leave me mana! I want to know kafin time dinmu yayi” “God help me!” Samha tace tana ajiyar zuciya  Hilwa tasa dariya  “Yasmin you’re crazy its CS fa, sorry ban fada maki what happened ba” Ta ware ido “What’s happened?” Nan ta fada mata meyafaru, ta kalla Hilwa “Awwn am sorry banma lura da ciwon ba, Allah ya baki lafiya” “Ya za’ayi kigani da wannan rawan kan naki?” “Abeg Samha sharrap” “Hey grandma!” Samha ta daga ma mom hannu dake shigowa dakin, aka kwashe da dariya “Wallahi Samha Allah ya shiryeki kawai” Hilwa tace tana gyara kwanciyarta da kyar “Saura naki” Yasmin tace cikin zolaya “Tab da saurana har yanzu ban girma ba” tace tana tashi ta koma wurin Fawzan wanda ya kar6i Aryaan daga hannun Yasmin yanzu, ita kuma Yasmin yanzu Affan ta kar6a.  “Masha Allah” Shine abinda Yasmin ke fadi. Mom ta kalli Amal da suka shigo tare “Amal kuje ku gyara mun gida, Samha and Fawzan, Areef and Sadiya, Yasmin oya ku tashi visiting hours are almost over, wrap things up” mom ta bada order a tare  “Yeehoo sai ke hajiya mama” Yasmin tace tana maida Affan cikin crib dinsa. Gaba daya dakin aka kwashe da dariya suka ma Hilwa da babies dinta bakwana sannan duka suka fice daga dakin.  “Samha zanzo gidanki ki aje mun abin dadi” Yasmin tace tana shiga motarta Samha tayi dariya “Ok sai kinzo” tace tana waving masu sannan tayi inda Fawzan yayi parking wanda yana ciki yana jiranta.  “Hey baby!” Tace tana zama tana kamo hannunsa cikin nata. “Baby na” yace yana kissing hannunta then ya murza key ya hau titi. They drove for some minutes before arriving at the front of a black iron gate. Gidansu Fawzan ya kawo su, she sigh yaushe rabon da tazo gidan ita kunyar Mama ma takeji, gate din aka bude ya shiga da kan motar ciki yayi parking gefen wata black G-wagon. They rang the bell hannun Fawzan na sakale a wuyan Samha, minutes later aka bude kofar Aliyah was standing kallonsu takeyi, wani zafin kishi ya turnike ta amma dai ta dake tana kakalo murmushi  “Ohh so you decided to visit us kenan?” Tace tana kallon Samha wadda ta murtuke fuska kamar bata ta6a dariya ba. “Of course it’s my house too you know I can visit anytime I want” Tayi wata dariya tana kallon Fawzan daya kamo hannun Samha suka shige ciki.  Nan Mama ta tarbesu da fara’a Yusra ma nan  “My favorite couples are here!” Yusra tace tana hugging Samha, they all finished exchanging pleasantries while Samha ta kar6i Asaad daga hannun Yusra. Ba 6ata lokaci aka cika gabansu da kayan dadi, Mama kamar ta maida Samha ciki.  She watched with hatred filled in her eyes and heart yadda take rike da Fawzan right in front of her eyes, they were the most in love couples she have ever seen in her life, Fawzan ko a gaban waye bai kunyar nuna ma Samha how much she mean to him, she didn’t like that, Samha got her happily ever after right? while she will be stuck with an elderly man for the rest of her life, amma hakan bazai ta6a yuwuwa ba ko a mafarki bata tsammani zata iya rayuwa da kowa in ba Fawzan ba, but Samha ta kwace mata farin cikinta, her happiness and everything, even though he’s her cousin but because of that girl Samha ya tsane ta ko ganinta bai son yi! She ruined everything, she ruined my happiness and bata tsaya nan ba zata sa a hadata aure da kishiya, ko kalmar k bataso ballantana kishiya kishiyar ma Shatu! And since she did that to her She will make sure she never gets happily ever after too. “Samha you’ll see!” “I am coming for you! Just wait and see!”  Tace tana tsaye kofar parlor tana kallon yadda Samha ke annashuwa ga Fawzan gefenta suna ta hira cikin nishadi “Laugh as much as you can now Samha, before you cry for the rest of your life!”                  



God bless y’ll! πŸ’•